2 Coríntios 7
Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs AAI
1 Da yake muna da waɗannan alkawura, ya ku ƙaunatattu, sai mu tsarkake kanmu daga kowane abu da yake ƙazantar da jiki, da ruhu, mu zama da cikakken tsarki, saboda bangirma ga Allah.
1 Are teitu tuwai’inah iti omatanen i’ubaiyit eo tanowar. Imih it abistanamaim iwa’an biyat naatu ayubit kato emamatar i tanakusouwen, biyat ni’uhew kakafiyin namatar God tanabiruw tanama.
2 Ku saki zuciya da mu. Ba mu yi wa kowa laifi ba, ba mu ɓata kowa ba, ba mu cuci kowa ba.
2 Dogor kwanabotawiy ereyasisir kwanabuwi anayabin aki men yait ta kakafin isan asinaf, aki men yait ta agurus, aki men yait ta ai a’afiy.
3 Ba na faɗin wannan don in sa muku laifi. Na riga na gaya muku yadda muke ƙaunarku ƙwarai cikin zukatanmu, har babu abin da zai iya raba ku da ƙaunarmu, ko a mutuwa ko a rayuwa.
3 Ayu iti tur ao’o i men kwa akukusairimih. Anayabin ayu marasika ao kwanowaraka, kwa aki dogorei’imaim kwama’am mar etei, bairit yawasit tanama ai tanamorob.
4 Na amince da ku gaya, ina kuma taƙama da ku ƙwarai. Na ƙarfafa sosai. Duk da wahalce wahalcenmu dai ina farin ciki ƙwarai da gaske.
4 Ayu kwa tafamaim fair gagamin maiyow abaib, imih ayu abi’o’orot men kafaita. Anayabin yare wanawanah arur ayu koufair gagamin maiyow abaib, ayu mar etei yasisir dogorou awan karatan ekakarsuwei.
5 Gama sa’ad da muka zo Makidoniya, jikin nan namu bai sami hutu ba, sai ma aka matsa mana a ta kowane gefe, a waje ga rikici, a zukatanmu kuma ga tsoro.
5 Aki ana tafaram Masedonia atitit ana veya, aki men aiyarir. Nati’imaim yare ef ta ta’ane himatar, sabuw taiyuwih nane hibigamigam wanawanah arun naatu aki dogorei wanawanan erebirubir ama.
6 Amma Allah, wanda yakan yi wa masu ɓacin rai ta’aziyya ya yi mana ta’aziyya da zuwan Titus,
6 Baise sabuw iyab hai not erara’iy God koufair ebitih, imih Titus nan i ata koufair ta bai na itit.
7 ba ma don zuwansa kaɗai ba, har ma a game da ƙarfafa zuciyan nan da ya samu a wurinku. Ya gaya mana yadda kuke so ku gan ni sosai, da kuma yadda kuka yi baƙin ciki game da abin da ya faru, da niyyar da kuka yi na goyon bayana. Wannan ne ya sa na ji daɗi ƙwarai.
7 Naatu men i ana bainanawan akisin baise kwa auman koufair kwaitin. Mi’itube yababan gagamin maiyow ayu isou kwabaib aki ai tur eowen anowar, kwa dogor babanaika kwabiyababan, kwa a not gagamin maiyow ayu isou, isan imih ayu au yasisir i ra’at kwanekwan.
8 Ko da na ɓata muku rai ta wurin wasiƙata, ba na baƙin ciki da haka. Ko da yake dā kam na yi baƙin ciki, don na lura wasiƙata ta ɓata muku rai, amma na ɗan lokaci ne kawai.
8 Imih ayu au fefemaim yababan anabit na’at, ayu men abiyababan. Baise iti fef akikirum i kwa rabi, nati boro mar kikimin kwaniyababan.
9 Duk da haka, yanzu ina farin ciki, ba don na sa ku baƙin ciki ba, sai dai domin baƙin cikinku ya kai ku ga tuba. Gama kun yi baƙin ciki kamar yadda Allah ya so, saboda haka, ba ku yi hasarar kome a sanadinmu ba.
9 Baise boun i ayu abiyasisir men kwa kwabiyababan isan, baise anayabin kwa a yababan bonawiyi dogor kwaikitabir. Nati yababan i God notanotabe matar, naatu imih men ef ta ema’am kwa ani’afiyi.
10 Baƙin ciki irin na tsoron Allah yana kai ga tuban da yake kawo ceto, ba ya kuma kawo baƙin ciki, amma baƙin ciki irin na duniya yakan kawo mutuwa.
10 Anayabin God kwanabiyababan iti na’atube temamataramaim boro nibaisi nabonawiyi yawas kwanab baise orot babin tafaram ana yawasamaim tema’am boro morob kwanatita’ur.
11 Ku dubi abin da wannan baƙin ciki irin na tsoron Allah ya kawo muku mana, ya sa ku marmarin aikatawa, da nuna cewa kun yi kuskure, ya sa kuka yi fushi, kuka kuma ji tsoro, ya sa kuka sa zuciya, kuka kuma sa aniya, ya sa kuna a shirye ku ga an yi horon da ya dace. Game da wannan sha’ani kam, lalle ta kowace hanya kun nuna cewa ba ku da laifi.
11 Kwa a yababanamaim God ro’oro’on kwa wanawanane titit kwai’itin. Bowabow gewasin turobe’emaim kwasisinaf, kakafih men kwakokok, bora’atamaim kwama’am, kwanunu’afe’af ayu itu isan, ayu wasfafaru isan kwanotanot, ma gewas isan kwakokok. Kwa asinafumaim ebiturobe kwa a kakafin ta en.
12 To, ko da yake na rubuta muku, ba musamman a kan wanda ya yi laifin ba ne, ba kuwa a kan wanda aka cutar ba, sai dai domin a bayyana muku a gaban Allah tsananin kula da kuke yi mana.
12 Ayu fef iti akikirum i men yait ta kakafin sisinaf isan, o men yait ta isa kakafin sisinaf isanamih. Baise ayu iti fef akikirum anayabin God nanamaim kwa anababatun aki isai i kwanotanot gagamin maiyow.
13 Ta wurin wannan duka, muka sami ƙarfafawa.
13 Ana an nati isan aki koufair abai. Imaim aki ai koufair tafan ya’abar, Titus biyasisir a’i’itin aki akawasa men kikimin ta, anayabin i ayubinane kwa etei’imak a naniyan bora’ah.
14 Na yi taƙama da ku a wurinsa, ba ku kuwa ba ni kunya ba. Kamar dai yadda dukan abin da muka gaya muku gaskiya ne, haka ma taƙamarmu a kanku a gaban Titus ya zama gaskiya.
14 Titus matanamaim ayu kwa aifai, naatu kwa ayu men kwaibiya’uhuwu’umih, kwa isa aki anababatunamaim ao, aki aibaifa’en Titus itin i turobe.
15 Ƙaunar da yake yi muku ya ƙaru ƙwarai, duk sa’ad da yake tunawa da biyayyarku duka, da kuma irin yawan bangirman da kuka nuna masa lokacin da kuka karɓe shi.
15 Isan imih Titus ana yabow kwa isa i ra’at kwanekwan. I ana notamaim kwa mi’itube kwabogaigiwas naatu mi’itube kwabir a uma hi’oror auman ana merar kwayi kwabaib, ana tur anonowar isan.
16 Ina farin ciki ne don na amince da ku ƙwarai da gaske.
16 Ayu abiyasisir gagamin maiyow bounabo nuhunafot kwa tafamaim fair anab anabatkikin.
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar 2 Coríntios 7, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.