2 Coríntios 3

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs AAI

Sair da comparação
AAI TUR GEWASIN O BAIBASIT BOUBUN
1 Yabon kanmu ne kuma muka fara yi? Ko kuwa muna bukatar wasiƙun yabo ne zuwa gare ku, ko daga gare ku, kamar yadda waɗansu suke yi?
1 Iti kwananowar taiyuwit isat tao ra’ara’at maiye? O kwakokok sabuw afa turahinah tebifa’ihibe fefemaim kwa aki kwanifa’i isai kwanao ra’ara’at naatu aki kwa anifa’i isa anaora’ara’at.
2 Ai, ku kanku ku ne wasiƙarmu, wadda aka rubuta a zukatanku, domin kowa yă santa, yă kuma karanta ta.
2 Kwa i aki ai fef, dogorei wanawanan hikirum sabuw etei baiyab so’ob isan.
3 Kun nuna cewa ku wasiƙa ce daga Kiristi, sakamakon hidimarmu, ba wadda aka rubuta da inki ba, sai dai da Ruhun Allah mai rai. Ba kuma a kan allunan dutse ba, sai dai a kan allunan zukatan mutane.
3 Rerereb yan ebi’obaiyit, Keriso taiyuwin iti fef kirum aki wanawana’imaim iyafar abai ana, men fufumamaim hikirum, baise God Anunin wanatowan ma’ama’anin kirum, men kabay rebanamaim baise sabuw dogorohimaim.
4 Amincewa kamar wannan shi ne namu ta wurin Kiristi a gaban Allah.
4 Nati batkikin God nanamaim i it nowat Keriso’one enan.
5 Ba mu da wani abin da za mu nuna cewa da iyawarmu ne muke aikin nan. Iyawarmu daga wurin Allah ne.
5 It i men karam taiyuwit ata fairamaim abistan tasisinaf i tata’itin, tatafufun ana gewasin isan tao, baise it ata fair i Godane enan.
6 Shi ya sa muka gwaninta a matsayinmu na masu hidimar sabon alkawari ba ta rubutacciyar Dokar ba, amma ta Ruhu; don Dokar, kisa take yi, Ruhu kuwa yana ba da rai.
6 I sinaf isat heam ana obaibasit boubun ana bowayah tamatar, men fefemaim baise God Anunin Kakafiyinamaim. Anayabin ofafar hikikirum i ea’easbunit, Anun Kakafiyin i yawas ebitit.
7 To, in hidimar da ta kawo mutuwa, wadda an rubuta a kan allon dutse, ta zo da ɗaukaka har Isra’ilawa suka kāsa duban fuskar Musa saboda tsananin haskenta, ko da yake mai shuɗewa ce,
7 Ofafar nati kabay tafanamaim hikikirum ana veya God ana marakaw tafanamaim re auman bai, nati morob bai enan naatu ofafar ana kusisiarin auman naa, imih Israel sabuw men karam Moses yumatan hita’itin gewas, nati kusisiarin i sasawar auman.
8 ashe, hidimar Ruhu ba za tă fi wannan ɗaukaka ba?
8 Baise nati kusisiarin men nati Anun Kakafiyin ana bowabow ana kusisiarin na’atube’emih.
9 In hidimar da take jawo wa mutane hukunci tana da ɗaukaka haka, to, lalle, hidimar da take kawo adalci za tă fi ta ɗaukaka nesa!
9 Bowabow nati sabuw ea’easbunih nakukusisiar na’at, iti roumutuforen bowabow ana kusisiarin ana ra’at men tomar?
10 Gama abin da dā take da ɗaukaka, ba ta da ɗaukaka a yanzu, in aka kwatantata da mafificiyar ɗaukaka ta yanzu.
10 Ofafar atamanin ana kusisiarin i en, anayabin boun nowan ana kusisiarin i ra’at imaim atamanin kusair.
11 In kuma aba mai shuɗewa ta zo da ɗaukaka, ashe, abin da yake dawwammame, lalle ne yă kasance da ɗaukakar da ta fi haka nesa!
11 Naatu nati kousisi’arin boun kusaisir auman nanan na’at, nati wanatowan ekukusisiar ana ra’at i men tomarin.
12 Da yake muna da bege irin wannan, to, muna da ƙarfin zuciya sosai ke nan.
12 Isan imih aki isai nuhifot ema’am, aki fair abai ababatkikin.
13 Mu ba kamar Musa ba ne, wanda ya rufe fuskarsa da lulluɓi, don kada Isra’ilawa su ga ƙarewar ɗaukakan nan mai shuɗewa.
13 It i men Moses na’atube yumatan sum Israel sabuw men karam yumatan ana kusisiarin hita’itin.
14 Amma aka sa hankulansu suka dushe, gama har yă zuwa yau akwai lulluɓin nan a duk sa’ad da ake karatun tsohon alkawari. Ba a kawar da shi ba, sai a cikin Kiristi ne kaɗai ake kawar da shi.
14 Baise hai not i kwaris naatu nati boun ana veya ofafar atamanin tebiyab. I men hibosair anayabin Keriso akisinamo wanawananamaim inama’am boro hinabosair.
15 Har yă zuwa yau, duk sa’ad da ake karatun littattafan Musa, lulluɓin nan yakan rufe zukatansu.
15 Iti boun ana veya, Moses ana ofafar inabiyab hai not sumasum sum inu’in.
16 Amma duk sa’ad da wani ya juyo ga Ubangiji, akan kawar da lulluɓin.
16 Baise yait ta Regah isan natatatabir nati sumasum i bosair.
17 Ubangiji fa, shi ne Ruhu, kuma duk inda Ruhun Ubangiji yake, a nan ’yanci yake.
17 Regah i Ayubin, naatu menamaim Regah Ayubin ema’am nati’imaim rufamen emamatar.
18 Mu da ba mu da lulluɓi a fuskokinmu duk muna nuna ɗaukakar Ubangiji, ana sauya mu mu ɗauki kamanninsa cikin ɗaukaka mai hauhawa. Ubangiji wanda yake ruhu kuwa shi ne mai zartar da haka.
18 Naatu it iyab yumatat men sumasum, it etei’imak Regah ana marakaw yumatatamaim ekukusisiar, it ebobotabirit i ana yumatanabe tamamatar. I ana marakaw kusisiarin i ra’at kwanekwan, i Regahine enan, i Anuninamaim ema’am.

Ler em outra tradução

Comparar com outra

Estude este capítulo no WhatsApp

Peça à IA da Bíblia Fala para explicar 2 Coríntios 3, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.