2 Coríntios 2
Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs AAI
1 Saboda haka na yanke shawara ba zan sāke kawo muku ziyara ta ɓacin rai ba.
1 Imih ayu au not ayai sawar uf men anan aninanawani yababan ta ibanak anit maiye.
2 Gama in na sa ku baƙin ciki, wa ya rage yă faranta mini zuciya, in ba ku waɗanda na sa baƙin cikin ba?
2 Ayu kwa ana’uw kwanikwaniy yababan anabit na’at, yait boro yasisir ayu nitu?
3 Na rubuta yadda na yi ne saboda sa’ad da na iso kada waɗanda ya kamata su faranta mini rai, su sa ni baƙin ciki. Na amince da ku duka a kan farin cikina naku ne ku duka.
3 Ana’an iti isan ayu afef akikirum saise ayu anan na’at kwa bai yasisiru’umih kwatasisinaf i men tiyababanu. Ayu aitutumi kwa etei isa, ayu au yasisir kwa boro bairit taniyasisir.
4 Gama na rubuta muku ne cikin baƙin ciki mai yawa da ɓacin zuciya har ma da hawaye mai yawa, ba don in sa ku baƙin ciki ba ne, a’a, sai dai domin in nuna muku zurfin ƙaunar da nake yi muku.
4 Anayabin ayu dogorou babanika yababan kufutu naatu erererey auman a fef akirum, men kwa baiyababani isan, baise ti’obaiyi ayu kwa isa i dogorou babanika abiyabuwi.
5 In wani ya jawo baƙin ciki, ba ni kaɗai ya jawo wa ba, amma a wani fanni, sai in ce dukanku ne ya jawo wa, ba na faɗa haka don in matsa muku lamba ba ne.
5 Yait ta yababan nasisinaf na’at, men ayu akisu ebiyababanu’umih, baise kwa tutufin etei ebiyababani, ibanak men kwana’itin gagaminamih.
6 Irin wannan mutum, horon da yawancin mutane suka yi masa ya isa haka.
6 Sabuw tutufin etei hio hibasit orot babin baimakiy ebaib nati anafofonin.
7 Yanzu fa, a maimako, gara ku yafe masa, ku kuma ta’azantar da shi, don kada baƙin ciki mai yawa yă sha kansa.
7 Baise gewasin ana kakafin kwananotawiy naatu koufair kwanitin, saise i boro men yababan niwanasum.
8 Saboda haka, ina roƙonku, ku sāke nuna masa ƙaunarku.
8 Isan imih kwa abifefeyani, kwanau gewas naso’ob, kwa i kwabiyabuw.
9 Abin da ya sa na rubuta muku shi ne don in ga ko za ku jimre da gwajin nan, kuna kuma yin biyayya ta kowace hanya.
9 Ayu iti fef akikirum i akokok ataso’ob gewas, karam routobon kwatisnowaten naatu bai’obaiyen etei kwatifanabow.
10 In kuka gafarta wa wani, ni ma na gafarta masa. Abin da na gafarta kuwa, in har ma da abin gafartawa, saboda ku ne na gafarta masa, albarkacin Kiristi,
10 Kwa orot babin ta ana kakafin kwananonotawiy na’at, ayu auman i anotanotawiy, abisa anonotawiy ana kakafin ta nama’am na’at, i Keriso nanamaim kwa wab isan anotawiy,
11 don kada Shaiɗan yă rinjaye mu. Da yake muna sane da dabarunsa.
11 saise Satan men karam nikubibiruwit, anayabin it taso’ob i ana yakitifuwen.
12 To, sa’ad da na tafi Toruwas don in yi wa’azin bisharar Kiristi, ko da yake na tarar cewa Ubangiji ya buɗe mini ƙofa,
12 Ayu Keriso ana tur gewasin binan isan ana Troas atit naatu Regah au ef botawiy nati’imaim ata binan isan.
13 duk da haka, ban sami salama a zuciyata ba domin ban sami ɗan’uwana Titus a can ba. Sai na yi bankwana da su na wuce zuwa Makidoniya.
13 Baise ayu yababan abai, anayabin ayu teu Titus men atita’ur. Imih sabuw nati’imaim hima’am aotuturih naatu an Masedonia.
14 Amma godiya ga Allah, wanda kullum yake bi da mu da nasara cikin Kiristi, kuma ta wurinmu, yana baza ƙanshin nan na sanin Kiristi a ko’ina.
14 Baise God ana merar tanay! Anayabin mar etei i nawiyit Keriso ana baigegsairen isan irar yoman tatatain naatu itane God tasu’ub. boun ai ebuwayan yamurin mamarin etasasar etitit na’atube.
15 Don kuwa, a wurin Allah mu ƙanshin Kiristi ne cikin waɗanda ake ceto, da kuma waɗanda suke hanyar hallaka.
15 Anayabin it i Keriso ana yamurin mamarin gewasin, God isan sibor eya’iy, nati sabuw iyab yawas hibaib naatu iyab temomorob isah.
16 Ga wani, mu warin mutuwa ne, amma ga wani kuwa, mu ƙanshin rai ne. Wa ya isa yă yi irin wannan aikin?
16 Sabuw iyab tekakasiy i sabuw himorobobe biyah mas yamurin kakafin, baise sabuw iyab yawas hibaib i yawas anayamurin mamarin. Iti bowabow isan yeit i karam nabow?
17 Ba ma tallar maganar Allah don riba yadda waɗansu mutane da yawa suke yi. A maimakon haka, muna magana cikin Kiristi a gaban Allah da gaskiya, kamar mutanen da aka aika daga Allah.
17 It men sabuw tutufin etei tesisinafube’emih naatu men God ana tur tabai sawar gidigidih na’atube efamaim tatobon tareremor na’atube’emih. Baise God iyunit Keriso ana bowayah tamatar, God nanamaim turobe tabibinan.
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar 2 Coríntios 2, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.