2 Coríntios 1
Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs AAI
1 Bulus, manzon Kiristi Yesu ta wurin nufin Allah, da kuma daga Timoti ɗan’uwanmu,
1 Ayu Paul God ana kokomaim Keriso Jesu ana turabarayan amatar naatu it turat Timothy airi kwa ekalesia sabuw tafaram Corinth kwama’am naatu God ana sabuw etei tafaram Akaiya wanawanan kwama’am isa fef akirum abiyafar.
2 Alheri da salama daga Allah Ubanmu da kuma Ubangiji Yesu Kiristi, su kasance tare da ku.
2 Ayoyoban God it Tamat naatu Regah Jesu Keriso’one manaw kabeber naatu tufuw kwa etei isa nama.
3 Yabo ya tabbata ga Allah, da Uban Ubangijinmu Yesu Kiristi, Uba mai tausayi, da kuma Allah na dukan ta’aziyya,
3 God it Tamat naatu ata Regah Jesu Keriso Tamah, ana merar tanay anayaabin kabeber ana’an ine enan naatu ata baibais etei ana God.
4 wanda yakan yi mana ta’aziyya a cikin dukan wahalolinmu, domin mu kuma mu iya ta’azantar da waɗanda suke cikin kowace irin wahala, da ta’aziyyar da mu kanmu muka samu daga Allah.
4 Ata yare moumurih na’in wanawanah tarur i koufair koubainunub ebitit, imih nati koufair koubainunub ta’imon God it bitit, karam sabuw iyab yare koun hiyen tere’er koufair koubainunub tanitih.
5 Gama kamar yadda wahalar Kiristi ta cika har tana zuba a cikin rayuwarmu, haka nan kuma ta wurin Kiristi ta’aziyyarmu ta cika har tana zuba.
5 Anayabin Keriso ana bai’akir bairi tafafaram na’atube God ana koufair Keriso wanawananamaim ata koufair boro gagamin na’in nakarsuwei nare tanab.
6 In muna shan wahala, ai, muna shanta domin ta’aziyyarku, da cetonku ne, in mun sami ta’aziyya, ai, mun same ta domin ta’aziyyarku ce, wadda take sa ku jure wa irin wahalan nan, da muke sha.
6 Aki abi’akir i kwa a koufair naatu a yawas bain isan. Aki koufair abaib kwa auman boro koufair kwanab yate nanub nawainabi a yawas kwanab. Nati bai’akir ta’imon aki na’atube wanawanan arun asora’ub.
7 Begen da muke da shi dominku kuwa, tabbatacce ne, domin mun san cewa kamar yadda kuke tarayya da mu a cikin wahalolinmu, haka kuma kuke tarayya da mu a cikin ta’aziyyarmu.
7 Imih kwa isa aki nuhifot ama’am, anayabin Keriso ana bai’akir turin kwabaib isan boro God ana koufair nit Keriso wanawananamaim.
8 ’Yan’uwa, ba ma so ku zama da rashin sani, a kan wahalolin da muka sha a lardin Asiya. Mun sha wahaloli sosai, har abin ya fi ƙarfinmu, ya sa muka fid da tsammanin rayuwa.
8 Taitu tuwai’inah aki akokok kwanaso’ob tafaram Asia wanawanan aki hai fokarih kakafih wanawanan arun bai’akir gagamin maiyow abai anot i boro ata morob.
9 Ba shakka, a zuciyarmu mun ji kamar hukuncin kisa ne aka yi mana. Wannan kuwa ya faru ne domin kada mu dogara da kanmu, sai dai ga Allah, wanda yake tā da matattu.
9 Turobe, aki naniyi atatam i morob isan hirubin. Baise iti namamatar i ebi’obaiyit it men taiyuwit tanitutumit, baise God tanitumitum i akisinamo murumurubih ebimisuruwih.
10 Shi ya cece mu daga irin wannan hatsari na mutuwa, zai kuwa cece mu. A kansa muka kafa bege cewa zai ci gaba da cetonmu,
10 Morob kakafin wan ayenabo botaiti atit, naatu boro nabotaiti anatit maiye. I tafanamaim aki ai nuhifot i boro na’atuka nabotaititi anatit.
11 yayinda kuke taimakonmu ta wurin addu’o’inku. Mutane da yawa kuwa za su yi godiya ta dalilinmu, saboda albarkar da aka yi mana, ta amsa addu’o’i masu yawa.
11 Na’atube kwa a yoyobanamaim aki kwanibaisi. Saise God boro a yoyoban niya’afuten naatu aki nigegewasini, naatu sabuw moumurin maiyow God boro ana merar hinay aki bigegewasini isan.
12 Wannan shi ne taƙamarmu. Lamirinmu yana ba da shaida cewa mun yi zamanmu a duniya, musamman a dangantakarmu da ku cikin tsarki, tsakani da Allah. Mun yi haka ta wurin bishewar alherin Allah, ba bisa ga hikimar duniya ba.
12 Aki aora’ara’at anayabin iti tafaramaim ama’am ai not iu’uwi aiyawas naatu ai baita’ay kwa bairit i kakafiyin naatu mutuforomaim asisinaf. Aki ai sinaf etei i Godane men tafaram ana ukwar rerekab, baise God ana manaw ana kabeberamaim.
13 Gama ba mu rubuta muku abin da ba za ku iya karatu ko ku kāsa fahimta ba. Ina kuma fata cewa,
13 Anayabin aki fef kwa isa akikirum tur etei i mutufor naatu rereb yah karam kwaniyab boro naniyan kwanab.
14 kamar yadda kuka ɗan fahimce mu, za ku kai ga cikakkiyar fahimta cewa za ku iya yin taƙama da mu, kamar yadda mu ma za mu yi taƙama da ku a ranar da Ubangiji Yesu zai dawo.
14 Abisa boun akikirum kwanabiyab boro men naniyan kwanab, baise Ata Regah Jesu namatabir nanan ana veya boro kwanaso’ob, aki isai boro kwanaora’ara’at, naatu aki auman boro kwa isa ana’ora’ara’at.
15 Saboda na amince da haka, shi ya sa na so zuwa wurinku da fari, domin ku sami albarka riɓi biyu.
15 Anayabin iti isan ayu aitumatum, ayu ayakitifuw wan kwa aninanawani saise kwa agewasin boro tafan tanaya’abar.
16 Na yi shiri in ziyarce ku a kan hanyata zuwa Makidoniya, in kuma sāke dawo wurinku a kan hanyata daga Makidoniya, sa’an nan ku yi mini rakiya a hanyata zuwa Yahudiya.
16 Ayu akokok ef aumatan au Masedonia ananan anarun ana’iti naatu Masedonia’ane anamamatabir boro anarun ana’iti. Imaibo kwa boro au ef isan kwanibaisu anan Judea.
17 Kuna gani na yi wannan shirin ba da sanin abin da nake yi ba ne? Ko kuwa, kuna gani na yi shirin nan da halin mutuntaka ne, don in ce, “I” in koma in ce, “A’a”?
17 Kwa boro iti na’atube kwanao, namihibe ma yayakitifuw naatu kwahihir ema’am. Kwanotanot ayu orot babin teo tibibasit naatu sinafu’e tema’am i orot ta?
18 Kamar dai yadda ba shakka Allah yake mai aminci, haka ma maganar da muka yi muku, ba “I” da kuma “A’a” ba ce.
18 God ana tur mar etei turobe eo, imih aki ai tur kwa isa ao i turobe men baifuwen.
19 Gama Ɗan Allah, Yesu Kiristi, wanda ni da Sila da Timoti muka yi muku wa’azinsa, ai, ba “I” da “A’a” ba ne, amma a cikin Kiristi, “I” ne kullum.
19 Anayabin God Natun Jesu Keriso isan kwa wanawanamaim ayu Silas naatu Timothy abibinan i turobe, men baifuwen.
20 Domin dukan alkawaran Allah cikarsu a gare shi suke, ta wurinsa ne kuma muke faɗar “Amin”, domin a ɗaukaka Allah.
20 God ana’omatanen etei i Keriso wanawananamaim hina hiturobe. I wabin i “Turobe.” Imih i wanawananamaim aki “Amen” a’o God wabin abobora’ara’ah.
21 Allah ne fa yake sa mu da ku mu tsaya daram cikin Kiristi. Shi ne ya shafe mu,
21 God akisin sinafit kwa aki bairit yanowahit Keriso wanawananamaim tababatkikin,
22 ya buga mana hatiminsa a kan mu nasa ne, ya kuma sa mana Ruhunsa a cikin zukatanmu, domin yă tabbatar da abin da yake zuwa nan gaba.
22 I nowanamih ikwahit naatu Anun Kakafiyin dogorotamaim iwan na’atube, i anababahor abistan gewasin boro uf enanan isan.
23 Labudda, Allah shi ne shaidata cewa don kada in ƙara muku wahala ne ya sa ban koma Korint ba.
23 God i ayu au sifroubonenayan na’atube, ayu dogorou wanawanan i so’ob. Ayu akokok kwa aniyaturi imih boro men anamatabir maiye anan Corinth.
24 Ba nuna muku iko a kan bangaskiyarku muke yi ba, sai dai muna aiki tare da ku ne saboda farin cikinku, domin bisa ga bangaskiya ce kuke tsaye da ƙarfi.
24 Aki men kwa abaitumatum anunufuruw, baise bairit tanabow a yasisir isan, anayabin baitumatumamaim kwababatkikin.
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar 2 Coríntios 1, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.