2 Coríntios 12

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs AAI

Sair da comparação
AAI TUR GEWASIN O BAIBASIT BOUBUN
1 Dole in ci gaba da yin taƙama. Ko da yake ba za tă amfane ni ba, zan yi magana a kan ru’uyoyi da wahayoyi waɗanda na karɓa daga Ubangiji.
1 Ayu boro ana’ora’ara’at. Baise boro men imaim tanab. Ayu anarabon Regah ana i’inan ai’itah naatu abistan hirererereb ai’itah imaim anao kwananowar.
2 Na san wani a cikin Kiristi wanda shekaru goma sha huɗu da suka wuce an ɗauke zuwa sama ta uku. Ko a cikin jiki ne, ko kuwa ba a cikin jiki ba, ni dai ban sani ba, Allah ne ya sani.
2 Ayu aso’ob kwamur etei 14 Keriso ana baitumatumayan orot ta bai au mar yen, yatetoro’ot mar ana ruf baitonin wanawanan run. Men taso’ob biyan tutufin yen o ayubin tabaratait yen. Ayu men aso’ob God akisin so’ob.
3 Na kuma san cewa wannan mutum, ko a cikin jiki ne, ko kuma ba a cikin jiki ba, ni dai ban sani ba, amma Allah ne ya sani,
3 Ayu aso’ob nati orot, men aso’ob biyan tutufin yen o i anuninawat tabaratait yen. God akisin so’ob.
4 an ɗauke shi ne zuwa aljanna. Ya ji waɗansu abubuwa waɗanda ba zai iya faɗarsu da kalmomi ba, abubuwan da ba a ba wa mutum damar faɗi.
4 I yen in Paradise, naatu nati’imaim tur nonowar i ananowarin ta, men karam boro tanao tanakubuna.
5 Zan yi taƙama game da mutum irin wannan, sai dai ni ba zan yi taƙama da kaina ba, sai dai a kan rashin ƙarfina.
5 Imih orot nati na’atube boro isan ana’ora’ara’at, baise men ayu isou ana’ora’ara’at.
6 Ko da zan so yin gadara ma, ba zan zama wawa ba, gama gaskiya zan faɗa. Amma na bar zancen haka, don kada wani ya ɗauke ni fiye da yadda yake ganina, ko yadda yake jin maganata.
6 Ayu anakok ana’ora’ara’at na’at, men koko’aw kwanarouw kwanao, anayabin ayu turobe ao. Baise boro men ana’ora’ara’at, anayabin ayu abistan ao kwanonowar naatu kwa’i’itin men akokok o yait ta a not yate’eka inanot wabu inabora’ah.
7 Don kada in cika da girman kai saboda waɗannan mafifitan manyan wahayoyi, sai aka sa mini wata ƙaya a jikina wadda ta zama ɗan saƙon Shaiɗan, don ta wahalshe ni.
7 Ayu men nati ina’inan gewasih God isou iwa’an irerereb ai’itah isah ao’omih. Baise Satan ana tounamatar iyafar na biyou kokoramaim yi bai’akiru isan.
8 Sau uku na roƙi Ubangiji yă raba ni da wannan abu.
8 Mar tounu Regah isan ayoyoban iti yare kakafin biyu’une tabosair isan.
9 Amma ya ce mini, “Alherina ya ishe ka, domin a cikin rashin ƙarfi ne ake ganin cikar ikona.” Saboda haka, zan ƙara yin taƙama da farin ciki game da rashin ƙarfina, domin ikon Yesu Kiristi yă zauna tare da ni.
9 Baise ayu isou eo, “Ayu au manaw kabeber o isa i karam, Ayu au fair i iyab teriririm fair ebitih.” Isan imih ayu boro ana’ora’ara’at aniyasisir gagamin na’in ayu ariririm isan, saise Keriso ana fair tafu namara’at.
10 Shi ya sa nake murna cikin rashin ƙarfi, da zagi, da shan wahaloli, da tsanantawa, da matsaloli, saboda Kiristi. Don a sa’ad da nake marar ƙarfi a nan ne nake da ƙarfi.
10 Nati isan Keriso wabinamaim ariririm baise abiyasisir, tur kakafin, bowabow fokarih, yawas o morob, yare ta ta fokarih. Anamaramaim ariririm ayu fair abaib.
11 Na yi wauta kam, amma ku ne kuke tilasta mini, ku ne kuwa ya kamata ku yaba mini, domin ba inda na kāsa waɗannan mafiffitan manzanni, ko da yake ni ba kome ba ne.
11 Ayu au sinaf i boun hai not meyemeye na’atube, baise kwa kwa’ora’ahu ayu anasinaf. Kwa karam ayu isou boro baibasit tur kwatao, anayabin ayu i men kafa’imo orot fairu boun iti tounamatar hai fair gagamih na’atube, ayu i yabin en.
12 Abubuwan da suke tabbatar da manzo, alamu, abubuwa da kuma ayyukan banmamaki, an aikata su a cikinku da matuƙar nacewa.
12 Anamaramaim ayu bairit tama’am, ayu yataunub naatu ina’inan, men tisinaf emamatar asinaf himatar naatu baifofofor fairih maiyow kwa wanawanamaim asinaf himatar, iti ebiturobe ayu i kwa a turabarayan.
13 Ta yaya ne darajarku ba tă kai ta sauran ikkilisiyoyi ba, ko kuwa don dai ban nawaita muku ba ne? Ku gafarta mini wannan laifi!
13 Ayu au sinaf mi’itube isa asisinaf i na’atube ekalesia sabuw etei isah a sisinaf. Ana veya ta ayu men kafa’imo ubar aitimih kabay yai’in ayu baibaisu isan. Abistan kakafin asisinaf kwaninatbuhuruwu.
14 Yanzu a shirye nake in ziyarce ku sau na uku, ba zan kuma nawaita muku ba, don ba kayanku nake so ba, ku nake so. Gama ba yara ne da ɗaukar nauyin iyayensu ba, sai dai iyaye ne da ɗaukar nauyin yaran.
14 Iti boun i mar baitounin ayu abobogaigiwas anan kwa aninanawani. Ayu au naa isan boro men aniwa’an nafokar anayabin ayu men akokok kwa a sawar, ayu akokok i kwa. Kek i men karam hinah tamah hinakaifih baise hinah tamah i karam kek hinakaifih
15 Don haka ina farin ciki in kashe dukan abin da nake da shi a kanku, har in ba da kaina ma dominku. In na ƙaunace ku fiye da haka, za ku rage ƙaunarku gare ni ne?
15 Ayu i abiyasisir gagamin na’in, ayu au sawar etei kwa isa abi’asrouwen naatu au fair etei anit kwa a baibais isan. Kwa isa ayu abi yabow kwanekwan, naatu aisimamih ayu isou men kwabiyabow gewas?
16 To, shi ke nan, ban nawaita muku ba. Ashe, sai ku ce dabara na yi muku, na shawo kanku ta hanyar yaudara!
16 Isan imih iti tur ao i kwabibasit, ayu men kwa bit ait. Baise sabuw afa boro ayu isou hinao, ayu i ah atain abifufuwen.
17 Na cuce ku ne ta wurin wani daga cikin waɗanda na aiko a gare ku?
17 Ayu oro’orot aiyunih hinanamaim ayu kwa abainuwi?
18 Na roƙi Titus ya zo wurinku. Na kuma aiki ɗan’uwanmu tare da shi. Ko Titus ya cuce ku ne? Ba ruhu ɗaya yake bi da mu ba? Ba kuma hanya guda muka bi ba?
18 Ayu Titus aifefeyan i boro tuwat ta hairi hinan kwa hininanawani.
19 Ko tun dā can, kuna tsammani muna kāre kanmu a gare ku ne? A gaban Allah muke magana, kamar waɗanda suke cikin Kiristi. Ƙaunatattuna, kome da muke yi, muna yi ne don inganta ku ne.
19 Kwa a not iti na’atube kwanotanot, aki mar etei asisinaftobon aki kwa anarufafari. Aiyabin! Keriso bibinanube aki abibinan, i aki awaimaim eo re God nanamaim aki tur ao’orerereb. Are au ofonah, sawar etei asisinaf, i kwa nibaisi isan.
20 Gama ina tsoro, in na zo, in tarar da ku dabam da yadda nake so, ku ma ku tarar da ni dabam da yadda kuke so. Ina tsoro kada yă zama akwai faɗa, da kishi, da fushi mai zafi, da tsattsaguwa, da ɓata suna, da gulma, da girman kai, da hargitsi.
20 Ayu abirubir ana maramaim anan kwa anabinanawani, kwa a itinin i men ayu anotanot na’atube ana itimih naatu ayu kwana i’itu men kwa kwanotanot na’atube kwana itu. Ayu biyau ekakameyaw anayabin nati’imaim gamin ema’am, bobowen, yaso’ar etit erara’iy, kabat, bai’i’iyab, rarikasar, naatu hai ma men gewasih.
21 Ina tsoro kada sa’ad da na sāke zuwa, Allahna zai ƙasƙantar da ni a gabanku, kuma in yi baƙin ciki saboda waɗanda suka yi zunubi a dā, ba su kuma tuba daga aikin ƙazanta, da na fasikanci, da kuma lalata da suka sa kansu a ciki ba.
21 Ayu abirubir anamaramaim anan biya ana titit maiye, kwa namaim ayu au God boro au yawas nayara’iy naham, naatu sabuw moumurih marasika kakafih hisisinaf isan boro anarererey. Anayabin kwa i dogoroh kato men kwainatbuhuruwen, naatu baiwa’an ana bainikinik. I boro’ika kwama kwabi’a’it.

Ler em outra tradução

Comparar com outra

Estude este capítulo no WhatsApp

Peça à IA da Bíblia Fala para explicar 2 Coríntios 12, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.