1 Reis 16

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs BKJ

Sair da comparação
1 Sai maganar Ubangiji ta zo wa Yehu ɗan Hanani game da Ba’asha,
1 Então, a palavra do SENHOR veio a Jeú, o filho de Hanani, contra Baasa, dizendo:
2 “Na ɗaga ka daga ƙura na mai da kai shugaban mutanena Isra’ila, amma ka yi tafiya a hanyoyin Yerobowam, ka kuma sa mutanena Isra’ila suka yi zunubi, ka tsokane ni na yi fushi ta wurin zunubansu.
2 Porquanto te exaltei do pó, e fiz de ti príncipe sobre o meu povo Israel; e tens andado no caminho de Jeroboão, e feito o meu povo, Israel, pecar para me provocar à ira com os seus pecados;
3 Saboda haka ina gab da cinye Ba’asha da gidansa, zan kuma mai da gidanka kamar na Yerobowam ɗan Nebat.
3 eis que removerei a posteridade de Baasa, e a posteridade da sua casa; e farei da tua casa como a casa de Jeroboão, o filho de Nebate.
4 Karnuka za su cinye waɗanda suke na Ba’asha da suka mutu a birni, tsuntsaye kuma za su cinye waɗanda suka mutu a jeji.”
4 Quem morrer dos de Baasa na cidade, os cães comerão; e aquele que morrer nos campos, as aves do céu comerão.
5 Game da sauran ayyukan mulkin Ba’asha, abin da ya yi, da kuma nasarorinsa, an rubuta su cikin littafin tarihin sarakunan Isra’ila.
5 Ora, o restante dos atos de Baasa, e o que ele fez, e o seu poder, não estão escritos no livro das Crônicas dos reis de Israel?
6 Ba’asha ya huta tare da kakanninsa, aka kuma binne shi a Tirza. Sai Ela ɗansa ya gāje shi a matsayin sarki.
6 Assim, Baasa dormiu com os seus pais, e foi sepultado em Tirza; e Elá, o seu filho, reinou em seu lugar.
7 Ban da haka, maganar Ubangiji ta zo ta wurin annabi Yehu ɗan Hanani wa Ba’asha da gidansa, saboda dukan muguntar da ya aikata a gaban Ubangiji, ya tsokane shi yă yi fushi ta wurin abubuwan da ya yi, da kuma zama kamar gidan Yerobowam, da kuma domin ya hallaka gidan Yerobowam.
7 E também pela mão do profeta Jeú, o filho de Hanani, veio a palavra do SENHOR contra Baasa, e contra a sua casa, justamente por todo o mal que ele fez à vista do SENHOR, ao provocá-lo à ira com a obra das suas mãos, ao ser semelhante à casa de Jeroboão; e porque ele o matou.
8 A shekara ta ashirin da shida ta Asa sarkin Yahuda, Ela ɗan Ba’asha ya zama sarkin Isra’ila, ya kuma yi mulki a Tirza shekaru biyu.
8 No vigésimo sexto ano de Asa, rei de Judá, Elá, o filho de Baasa, começou a reinar sobre Israel em Tirza, dois anos.
9 Zimri, ɗaya daga cikin shugabanni, wanda ya shugabanci rabin kekunan yaƙin Ela, ya yi maƙarƙashiya a kansa. Ela yana a Tirza a lokacin, ya bugu a gidan Arza, sarkin fada a Tirza.
9 E conspirou contra ele o seu servo Zinri, capitão da metade das suas carruagens, e ele estava em Tirza, embriagando-se na casa de Arsa, o mordomo da sua casa em Tirza.
10 Zimri ya shiga, ya buge shi ya kashe a shekara ta ashirin da bakwai na Asa sarkin Yahuda. Sa’an nan ya gāje shi a matsayin sarki.
10 E entrou Zinri e o feriu, e o matou, no vigésimo sétimo ano de Asa, rei de Judá, e reinou em seu lugar.
11 Nan da nan sai ya fara mulki ya kuwa zauna a kujerar sarauta, ya kashe dukan iyalin Ba’asha. Bai bar namiji guda ɗaya ba, ko dangi, ko aboki.
11 E sucedeu que, quando ele começou a reinar, tão logo se assentou no seu trono, ele matou toda a casa de Baasa; não lhe deixou nenhum que mija contra a parede, nem da sua parentela, nem dos seus amigos.
12 Ta haka Zimri ya hallaka dukan iyalin Ba’asha, bisa ga maganar da Ubangiji ya yi game da Ba’asha ta wurin annabi Yehu.
12 Assim, Zinri destruiu toda a casa de Baasa, de acordo com a palavra do SENHOR, a qual ele falou contra Baasa por intermédio de Jeú, o profeta,
13 Wannan ya faru saboda dukan zunuban Ba’asha da waɗanda ɗansa Ela ya yi, da ya sa Isra’ila suka yi, har suka tsokane Ubangiji, Allah na Isra’ila, yă yi fushi ta wurin gumakansu marasa amfani.
13 por todos os pecados de Baasa, e os pecados de Elá, o seu filho, pelos quais eles pecaram, e pelos quais ele fez Israel pecar, ao provocar o SENHOR Deus de Israel à ira com as suas vaidades.
14 Game da sauran ayyukan mulkin Ela, da dukan abin da ya yi, duk a rubuce suke a cikin littafin tarihin sarakunan Isra’ila.
14 Ora, o restante dos atos de Elá, e tudo o que ele fez, não estão escritos no livro das Crônicas dos reis de Israel?
15 A shekara ta ashirin da bakwai na Asa sarkin Yahuda, Zimri ya yi mulki a Tirza kwana bakwai. Mayaƙa suka yi sansani kusa da Gibbeton, wani garin Filistiyawa.
15 No vigésimo sétimo ano de Asa, rei de Judá, reinou Zinri sete dias em Tirza. E o povo estava acampado contra Gibetom, a qual pertencia aos filisteus.
16 Sa’ad da Isra’ilawa a cikin sansani suka ji cewa Zimri ya yi maƙarƙashiya a kan sarki, ya kuma kashe shi, sai suka yi shela, suka naɗa Omri, shugaban mayaƙa ya zama sarki a bisa Isra’ila, a wannan rana a cikin sansani.
16 E o povo que estava acampado ouviu dizer: Zinri conspirou, e também matou o rei; porquanto todo o Israel fez de Onri, o capitão do exército, rei sobre Israel naquele dia, no acampamento.
17 Sai Omri da dukan Isra’ilawa suka janye daga Gibbeton, suka yi wa Tirza kwanto.
17 E Onri subiu de Gibetom, e todo o Israel com ele, e cercaram Tirza.
18 Da Zimri ya ga cewa an kame birnin, sai ya je ya shiga hasumiya fadan sarki ya sa wa fadan wuta wutar kuwa ta ƙone shi ya mutu.
18 E sucedeu, quando Zinri viu que a cidade estava tomada, que ele adentrou ao palácio da casa do rei, e queimou a casa do rei em cima dele com fogo, e morreu,
19 Wannan ya faru saboda zunuban da ya yi, ya yi mugunta a gaban Ubangiji ya kuma yi tafiya a hanyoyin Yerobowam da kuma cikin zunubin da Yerobowam ya yi da ya sa Isra’ila suka yi.
19 por causa dos pecados que cometera ao fazer o mal à vista do SENHOR, ao andar no caminho de Jeroboão, e no pecado que cometeu, ao fazer Israel pecar.
20 Game da sauran ayyukan mulkin Zimri, da tawayen da ya yi, duk a rubuce suke a cikin littafin tarihin sarakunan Isra’ila.
20 Ora, o restante dos atos de Zinri, e a traição que ele cometeu, não estão escritos no livro das Crônicas dos reis de Israel?
21 Sai mutanen Isra’ila suka rabu kashi biyu; rabi guda sun goyi bayan Tibni ɗan Ginat yă zama sarki, ɗayan rabin kuma sun goyi bayan Omri.
21 Depois, o povo de Israel foi dividido em duas partes; metade do povo seguiu Tibni, o filho de Ginate, para fazê-lo rei; e metade seguiu Onri.
22 Amma mabiyan Omri suka nuna sun fi na Tibni ɗan Ginat ƙarfi. Sai Tibni ya mutu, Omri kuwa ya zama sarki.
22 Todavia, o povo que seguiu Onri prevaleceu contra o povo que seguiu Tibni, o filho de Ginate; assim, Tibni morreu e Onri reinou.
23 A shekara ta talatin da ɗaya na Asa sarkin Yahuda, Omri ya zama sarkin Isra’ila, ya kuma yi mulki shekara goma sha biyu, shekaru shida a Tirza.
23 No trigésimo primeiro ano de Asa, rei de Judá, Onri começou a reinar sobre Israel, vinte anos; seis anos reinou ele em Tirza.
24 Ya saya tudun Samariya daga Shemer, a bakin talentin biyu na azurfa, ya kuma gina birni a kan tudun, ya kira shi Samariya, bayan Shemer, sunan mai tudun a dā.
24 E ele comprou de Semer o outeiro de Samaria por dois talentos de prata, e edificou no outeiro, e chamou o nome da cidade, a qual ele edificou, Samaria, segundo o nome de Semer, proprietário do outeiro.
25 Amma Omri ya yi mugunta a gaban Ubangiji, ya kuma yi zunubi fiye da dukan waɗanda suka kasance kafin shi.
25 Onri, porém, operou o mal aos olhos do SENHOR, e fez pior do que todos os que estiveram antes dele.
26 Ya yi tafiya a dukan hanyoyin Yerobowam ɗan Nebat da kuma cikin zunubinsa wanda ya sa Isra’ila suka yi, har suka tsokane Ubangiji, Allah na Isra’ila yă yi fushi ta wurin gumakansu marasa amfani.
26 Porquanto ele andou em todos os caminhos de Jeroboão, o filho de Nebate, e no seu pecado, com o qual fez Israel pecar, para provocar o SENHOR Deus de Israel à ira com as suas vaidades.
27 Game da sauran ayyukan mulkin Omri, abin da ya yi, da kuma abubuwan da ya yi, duk a rubuce suke a cikin littafin tarihin sarakunan Isra’ila.
27 Ora, o restante dos atos de Onri, os quais ele fez, e o seu poder que ele mostrou, não estão escritos no livro das Crônicas dos reis de Israel?
28 Omri ya huta tare da kakanninsa, aka kuma binne shi a Samariya. Sai Ahab ya gāje shi a matsayin sarki.
28 Assim, Onri dormiu com os seus pais, e foi sepultado em Samaria; e Acabe, o seu filho, reinou em seu lugar.
29 A shekara ta talatin da takwas ta Asa sarkin Yahuda, Ahab ɗan Omri ya zama sarkin Isra’ila, ya kuma yi mulki a Samariya a kan Isra’ila, shekara ashirin da biyu.
29 E no trigésimo oitavo ano de Asa, rei de Judá, Acabe, o filho de Onri, começou a reinar sobre Israel; e Acabe, o filho de Onri, reinou sobre Israel em Samaria vinte e dois anos.
30 Ahab ɗan Omri ya yi mugunta sosai a gaban Ubangiji fiye da wani daga cikin waɗanda suka riga shi.
30 E Acabe, o filho de Onri, fez o mal à vista do SENHOR mais do que todos os que foram antes dele.
31 Bai zama masa wani abu mai wuya ba, yă yi zunuban Yerobowam ɗan Nebat, har ma ya auri Yezebel ’yar Etba’al sarkin Sidoniyawa, ya kuma fara bauta wa Ba’al, ya yi masa sujada.
31 E sucedeu, como se fora pouco andar nos pecados de Jeroboão, o filho de Nebate, que ele tomou por esposa Jezabel, a filha de Etbaal, rei dos sidônios, e foi servir a Baal, e o adorou.
32 Ya kafa bagade domin Ba’al a haikalin Ba’al da ya gina a Samariya.
32 E ele ergueu um altar para Baal na casa de Baal, a qual havia edificado em Samaria.
33 Ahab ya gina ginshiƙin Ashera, ya kuma aikata abubuwa masu yawa don yă tsokane Ubangiji, Allah na Isra’ila yă yi fushi fiye da dukan sarakunan Isra’ila da suka riga shi.
33 E Acabe fez um bosque; e Acabe fez mais do que todos os reis de Israel que foram antes dele para provocar o SENHOR Deus de Israel à ira.
34 A lokaci Ahab ne, Hiyel mutumin Betel ya sāke gina Yeriko. Ya kafa tushensa a bakin ran ɗan farinsa Abiram, ya kuma kafa ƙofofinsa a bakin ran autansa Segub, bisa ga maganar Ubangiji da ya yi ta wurin Yoshuwa ɗan Nun.
34 Nos seus dias, Hiel, o betelita edificou Jericó; ele lançou a sua fundação em Abirão, o seu primogênito, e colocou os seus portões em seu filho mais moço, Segube, segundo a palavra do SENHOR, a qual ele falou por Josué, o filho de Num.

Ler em outra tradução

Comparar com outra

Estude este capítulo no WhatsApp

Peça à IA da Bíblia Fala para explicar 1 Reis 16, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.