1 Crônicas 9

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs VC

Sair da comparação
VC Versão Católica
1 Haka aka lissafta dukan Isra’ila a tarihin zuriyoyi a littafin sarakunan Isra’ila. Aka kwasa mutanen Yahuda zuwa zaman bauta a Babilon domin rashin aminci.
1 Todo o Israel está registrado nas genealogias: elas encontram-se consignadas no livro dos reis de Israel. Em seguida, Judá foi deportado para Babilônia, por causa de suas infidelidades.
2 To, na farkon da aka sāke zaunar da su a mallakarsu a garuruwansu, su ne waɗansu Isra’ilawa, firistoci, Lawiyawa da kuma masu hidimar haikali.
2 Os primeiros habitantes que viveram em suas possessões e suas cidades eram israelitas, sacerdotes, levitas e os natineus.
3 Waɗanda suke daga Yahuda, daga Benyamin, da kuma daga Efraim da Manasse waɗanda suka zauna a Urushalima su ne,
3 Em Jerusalém, habitaram filhos de Judá, de Benjamim, de Efraim e de Manassés; de Farés, filho de Judá:
4 Uttai ɗan Ammihud, ɗan Omri, ɗan Imri, ɗan Bani, zuriyar Ferez ɗan Yahuda.
4 Otei, filho de Amiud, filho de Amri, filho de Omrai, filho de Boni;
5 Na mutanen Shilo kuwa su ne,
5 dentre os silonitas: Asaia, filho mais velho, e seus filhos;
6 Na mutanen Zera su ne,
6 dentre os filhos de Zara: Jeuel e seus irmãos. Ao todo seiscentos e noventa.
7 Na Benyamin su ne,
7 Dentre os filhos de Benjamim: Salo, filho de Mosolão, filho de Oduia, filho de Asana,
8 Ibnehiya ɗan Yeroham;
8 e Jobania, filho de Jeroão. Ela, filho de Ozi, filho de Mocori; Mosolão, filho de Safatia, filho de Rauel, filho de Jebania.
9 Mutane daga Benyamin, kamar yadda aka lissafta zuriyarsu, sun kai 956. Dukan waɗannan mutane kawunan iyalansu ne.
9 Com seus irmãos, segundo suas gerações, eram eles 956; todos chefes de famílias, segundo suas casas patriarcais.
10 Na firistoci su ne,
10 Entre os sacerdotes: Jedaia, Joiarib, Joaquim,
11 Azariya ɗan Hilkiya, ɗan Meshullam, ɗan Zadok, ɗan Merahiyot, ɗan Ahitub, shugaban da yake lura da gidan Allah;
11 Azarias, filho de Helcias, filho de Mosolão, filho de Sadoc, filho de Maraiot, filho de Aquitob, chefe da casa de Deus;
12 Adahiya ɗan Yeroham, ɗan Fashhur, ɗan Malkiya;
12 Adaías, filho de Jeroão, filho de Fassur, filho de Melquias; Maasai, filho de Adiel, filho de Jezra, filho de Mosolão, filho de Mosolamit, filho de Emer.
13 Firistocin da suke kawunan iyalai, sun kai 1,760. Dukansu ƙwararru ne, masu hakkin hidima a cikin gidan Allah.
13 Eles e seus irmãos, chefes de suas casas patriarcais, perfaziam um total de mil setecentos e sessenta homens valorosos, ocupados no serviço da casa de Deus.
14 Na Lawiyawa su ne,
14 Entre os levitas: Semeia, filho de Hassub, filho de Ezricão, filho de Hasebia, descendente de Merari;
15 Bakbakkar, Heresh, Galal da Mattaniya ɗan Mika, ɗan Zikri, ɗan Asaf;
15 Bacbacar, Heres, Galal, Matania, filho de Mica, filho de Zecri, filho de Asaf;
16 Obadiya ɗan Shemahiya, ɗan Galal, ɗan Yedutun;
16 Obdia, filho de Semeia, filho de Gala, filho de Iditum; Baraquia, filho de Asa, filho de Elcana, que morava nas cidades dos netofateus.
17 Matsaran ƙofofi su ne,
17 Entre os porteiros: Selum, Acub, Telmon, Aimão e seus irmãos. Deles o chefe era Selum;
18 da aka ajiye a Ƙofar Sarki a gabas, har zuwa wannan lokaci. Waɗannan su ne matsaran ƙofofi na sansanin Lawiyawa.
18 era ele ainda o guarda da porta do Rei, ao oriente. São estes os porteiros para o acampamento dos levitas:
19 Shallum ɗan Kore, ɗan Ebiyasaf, ɗan Kora, da ’yan’uwansa matsaran ƙofofi daga iyalin (mutanen Kohat) su suke da hakkin tsaron madogaran ƙofar Tenti kamar dai yadda kakanninsu suka kasance da hakkin tsaron mashigin mazaunin Ubangiji.
19 Selum, filho de Coré, filho de Abiasaf, filho de Coré e seus irmãos; os coritas, da casa de seu pai, ocupavam as funções de guardas das portas do tabernáculo. Seus pais tinham guardado a entrada do acampamento do Senhor.
20 A dā Finehas ɗan Eleyazar ne yake lura da matsaran, kuma Ubangiji ya kasance tare da shi.
20 Finéias, filho de Eleazar, outrora tinha sido chefe deles, e o Senhor estava com ele.
21 Zakariya ɗan Meshelemiya shi ne mai tsaro a mashigin Tentin Sujada.
21 Zacarias, filho de Mosolamia, era porteiro na entrada da tenda de reunião.
22 Duka-duka, waɗanda aka zaɓa don su zama matsaran madogaran ƙofa sun kai 212. Aka rubuta su zuriya-zuriya a ƙauyukansu.
22 Esses guardas das portas tinham sido escolhidos em número de duzentos e doze, registrados nas genealogias, segundo suas aldeias. Davi e Samuel, o vidente, tinham-nos estabelecido em suas funções.
23 Su da zuriyarsu, su suke lura da tsaron ƙofofin gidan Ubangiji, gidan da ake kira Tenti.
23 Eles e seus filhos estavam colocados à guarda das portas da casa do Senhor, das casas do tabernáculo.
24 Matsaran suna a kusurwoyi huɗu, gabas, yamma, arewa da kudu.
24 Havia porteiros nos quatro lados do templo, a leste, a oeste, ao norte e ao sul.
25 ’Yan’uwansu a ƙauyukansu sukan zo lokaci, lokaci su yi ayyukansu kwana bakwai, bakwai.
25 Seus irmãos, que moravam nas aldeias, vinham para junto deles cada semana, cada um por seu turno.
26 Amma manyan matsara huɗu, waɗanda suke Lawiyawa, an danƙa musu hakkin lura da ɗakuna da kuma wuraren ajiya a gidan Allah.
26 Os quatro chefes dos porteiros, que eram levitas, ficavam constantemente em função, tendo ainda que vigiar os depósitos e os tesouros da casa de Deus.
27 Sukan kwana a kewayen gidan Allah, domin dole su tsare shi; kuma su suke lura da mabuɗi don buɗewa a kowace safiya.
27 Moravam ao redor da casa de Deus, da qual estavam encarregados da guarda, assim como do cargo de abri-la todas as manhãs.
28 Waɗansunsu su ne suke lura da kayayyakin da ake amfani da su a hidimar haikali; sukan ƙirga su sa’ad da ake shigar da su da sa’ad da ake fitar da su.
28 Outros se encarregavam da vigilância dos objetos do culto que inventariavam à entrada e à saída.
29 An sa waɗansu su lura da kayayyakin da kuma dukan waɗansu kayan wuri mai tsarki, da kuma gari da ruwan inabi, da mai, turare da kuma kayan yaji.
29 Outros ainda cuidavam dos utensílios do santuário, da flor de farinha, do vinho, do azeite, do incenso e dos aromas.
30 Amma waɗansu firistoci ne suke harhaɗa kayan yajin.
30 Os filhos dos sacerdotes compunham as essências aromáticas.
31 Wani Balawe mai suna Mattitiya, ɗan farin Shallum mutumin Kora ne aka danƙa masa hakkin toya burodin miƙawa.
31 Matatias, um levita, primogênito de Selum, o corita, tinha a seu cuidado as tortas que se coziam na sertã.
32 Waɗansu ’yan’uwansu Kohatawa ne suke lura da shiryawa burodin da ake kaiwa a tebur a kowane Asabbaci.
32 Alguns de seus irmãos, filhos dos caatitas, estavam encarregados de preparar para cada Sabbat os pães da proposição.
33 Waɗanda suke mawaƙa, kawunan iyalan Lawiyawa, sukan zauna a ɗakunan haikali kuma ba sa yin waɗansu ayyuka domin su suke da hakkin aiki dare da rana.
33 Eram estes {também} os cantores, chefes das famílias levíticas: moravam nos apartamentos do templo, isentos de outras funções, para exercerem a sua, dia e noite.
34 Dukan waɗannan su ne kawunan iyalan Lawiyawa, manya kamar yadda aka lissafta su a zuriyarsu, kuma suna zama a Urushalima.
34 São eles os chefes das famílias dos levitas, segundo suas genealogias: moravam em Jerusalém.
35 Yehiyel mahaifin Gibeyon ya zauna a Gibeyon.
35 O pai dos gabaonitas, Jeiel, habitava em Gabaon; sua mulher se chamava Maaca.
36 ɗansa na fari kuwa shi ne Abdon, sai Zur, Kish, Ba’al, Ner, Nadab,
36 Seu filho mais velho, Abdon; em seguida Sur, Cis, Baal, Ner, Nadab,
37 Gedor, Ahiyo, Zakariya da Miklot.
37 Gedor, Aio, Zacarias e Macelot.
38 Miklot shi ne mahaifin Shimeyam. Su ma sun zauna kusa da danginsu a Urushalima.
38 Macelot gerou Samaã. Eles moravam também com seus irmãos em Jerusalém.
39 Ner shi mahaifin Kish, Kish mahaifin Shawulu, kuma Shawulu shi ne mahaifin Yonatan, Malki-Shuwa, Abinadab da Esh-Ba’al.
39 Ner gerou Cis, Cis gerou Saul, Saul gerou Jônatas, Melquisua, Abinadab e Esbaal.
40 Ɗan Yonatan shi ne,
40 Filho de Jônatas: Meribaal. Meribaal gerou Mica.
41 ’Ya’yan Mika maza su ne,
41 Filhos de Mica: Fiton, Melec, Taraa.
42 Ahaz shi ne mahaifin Yada, Yada shi ne mahaifin Alemet, Azmawet da Zimri, Zimri kuwa shi ne mahaifin Moza.
42 Aaz gerou Jara, Jara gerou Alamat, Azmot e Zamri. Zamri gerou Mosa.
43 Moza shi ne mahaifin Bineya; Refahiya, Eleyasa da kuma Azel.
43 Mosa gerou Banaa, Rafaia, seu filho, Elasa, seu filho, Asel, seu filho;
44 Azel yana da ’ya’ya maza shida, kuma ga sunayensu.
44 Asel teve seis filhos, cujos nomes são: Ezricão, Bocru, Ismael, Saria, Obdia, Hanã. São estes os filhos de Asel.

Ler em outra tradução

Comparar com outra

Estude este capítulo no WhatsApp

Peça à IA da Bíblia Fala para explicar 1 Crônicas 9, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.