1 Crônicas 5

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs BKJ

Sair da comparação
1 ’Ya’yan Ruben maza ɗan farin Isra’ila (shi ne ɗan fari, amma sa’ad da ya ƙazantar da gadon auren mahaifinsa, sai aka ba wa ’yancin ɗan farinsa wa ’ya’yan Yusuf maza ɗan Isra’ila; don kada a lissafta shi a tarihin zuriya bisa ga matsayin haihuwarsa,
1 Ora, os filhos de Rúben, o primogênito de Israel (pois ele era o primogênito; porém, profanou o leito do seu pai, o seu direito de primogenitura foi dado aos filhos de José, o filho de Israel; e a genealogia não deve ser considerada segundo o seu direito de primogenitura.
2 ko da yake Yahuda shi ne mafi ƙarfi cikin ’yan’uwansa kuma mai mulki ya fito daga gare shi, ’yancin zaman ɗan fari na Yusuf ne),
2 Porque Judá prevaleceu sobre os seus irmãos, e dele provém o líder; mas o direito de primogenitura era de José);
3 ’ya’yan Ruben ɗan farin Isra’ila maza su ne,
3 os filhos, digo eu, de Rúben, o primogênito de Israel foram: Enoque, e Palu, Hezrom, e Carmi.
4 Zuriyar Yowel su ne,
4 Os filhos de Joel: Semaías, o seu filho; Gogue, o seu filho; Simei, o seu filho,
5 Mika,
5 Mica, o seu filho; Reaías, o seu filho; Baal, o seu filho,
6 da Beyera, wanda Tiglat-Fileser sarkin Assuriya ya ɗauka zuwa zaman bauta. Beyera shi ne shugaban mutanen Ruben.
6 Beera, o seu filho, a quem Tiglate-Pileser, rei da Assíria, levou cativo; ele era príncipe dos rubenitas.
7 Danginsu bisa ga iyalansu da aka jera bisa ga tarihin zuriyarsu su ne,
7 E seus irmãos, pelas suas famílias, quando a genealogia das suas gerações foi considerada, foram os chefes: Jeiel, e Zacarias,
8 da Bela ɗan Azaz. Azaz ɗan Shema daga dangin Yowel.
8 e Belá, o filho de Azaz, o filho de Sema, o filho de Joel, que habitou em Aroer, até Nebo e Baal-Meom,
9 Ta waje gabas sun zauna a ƙasar har zuwa bakin hamadan da ya nausa zuwa Kogin Yuferites, domin dabbobinsu sun ƙaru a Gileyad.
9 e na direção leste, ele habitou até a entrada do deserto, desde o rio Eufrates; porque o seu gado fora multiplicado na terra de Gileade.
10 A zamanin Shawulu zuriyar Ruben sun yi yaƙi da Hagirawa, suka ci su da yaƙi, suka zauna a wuraren zaman Hagirawan ko’ina a dukan yankin gabashin Gileyad.
10 E nos dias de Saul, eles fizeram guerra contra os hagarenos, que caíram pelas suas mãos; e habitaram nas suas tendas por toda parte da terra leste de Gileade.
11 Mutanen Gad sun zauna kusa da mutanen Ruben a Bashan, har zuwa Saleka.
11 E os filhos de Gade habitaram defronte deles, na terra de Basã, até Salca.
12 Yowel shi ne babba, sai Shafan na biyu, sa’an nan Yanai da Shafat, su ne tushen Bashan.
12 Joel o chefe; e Safã, o imediato; e Janai, e Safate, em Basã.
13 Danginsu, bisa ga iyalai su ne,
13 E os seus irmãos da casa dos seus pais foram: Micael, e Mesulão, e Seba, e Jorai, e Jacã, e Zia, e Héber; sete.
14 Waɗannan su ne ’ya’yan Abihayil ɗan Huri, ɗan Yarowa, ɗan Gileyad, ɗan Mika’ilu, ɗan Yeshishai, ɗan Yado, ɗan Buz.
14 Estes são os filhos de Abiail, o filho de Huri, o filho de Jaroa, o filho de Gileade, o filho de Micael, o filho de Jesisai, o filho de Jado, o filho de Buz;
15 Ahi ɗan Abiyel, ɗan Guni, shi ne kan iyalinsu.
15 Aí, o filho de Abdiel, o filho de Guni, chefe da casa dos seus pais.
16 Mutanen Gad sun zauna a Bashan da ƙauyukan da suke kurkusa da shi, da kuma a dukan makiyayan Sharon har zuwa iyaka inda suka kai.
16 E eles habitaram em Gileade, em Basã, e nas suas aldeias, e em todos os arredores de Sarom, até os seus limites.
17 Dukan waɗannan sun shiga tarihin zuriya a lokacin mulkin Yotam sarkin Yahuda da Yerobowam sarkin Isra’ila.
17 Todos estes foram considerados pelas genealogias nos dias de Jotão, rei de Judá, e nos dias de Jeroboão, rei de Israel.
18 Mutanen Ruben, mutanen Gad da rabin kabilar Manasse sun kasance da mutane 44,760 shiryayyu don aikin soja, jarumawan da za su iya riƙe garkuwa da takobi, waɗanda suke iya yin amfani da baka, waɗanda kuma aka horar don yaƙi.
18 Os filhos de Rúben, e os gaditas, e a meia tribo de Manassés, de homens valentes, homens capazes de empunhar um broquel e espada, e de atirar com arco, e hábeis na guerra, foram quarenta e quatro mil, setecentos e sessenta, que saíam para a guerra.
19 Suka yi yaƙi da Hagirawa, Yetur, Nafish da Nodab.
19 E eles fizeram guerra contra os hagarenos, contra Jetur, e Nafis, e Nodabe.
20 Aka taimake su a yaƙin, Allah kuma ya ba da Hagirawa da dukan abokansu gare su, domin sun yi kuka gare shi a lokacin yaƙin. Ya amsa addu’o’insu, domin sun dogara gare shi.
20 E foram ajudados contra eles, e os hagarenos foram entregues nas suas mãos, e todos os que estavam com eles; porque clamaram a Deus na batalha, e ele foi suplicado por eles; porque colocaram a sua confiança nele.
21 Suka ƙwace dabbobin Hagirawa, raƙuma dubu hamsin, tumaki dubu ɗari biyu da hamsin da kuma jakuna dubu biyu. Suka kuma kame mutane dubu ɗari ɗaya,
21 E levaram consigo o seu gado; dos seus camelos, cinquenta mil, e das ovelhas, duzentas e cinquenta mil, e dos jumentos, dois mil, e dos homens, cem mil.
22 waɗansu suka mutu, domin yaƙin na Allah ne. Suka zauna a ƙasar har lokacin da aka kai su zaman bauta.
22 Pois ali caíram muitos mortos, porque a guerra era de Deus. E eles habitaram em seus lugares até o cativeiro.
23 Mutanen rabin kabilar Manasse sun yi yawa; suka zauna a ƙasar daga Bashan har zuwa Ba’al-Hermon, wato, zuwa Senir (Dutsen Hermon).
23 E os filhos da meia tribo de Manassés habitaram na terra; eles se multiplicaram desde Basã até Baal-Hermom e Senir, e até o monte Hermom.
24 Waɗannan su ne kawunan iyalansu. Efer, Ishi, Eliyel, Azriyel, Irmiya, Hodawiya da Yadiyel. Su jarumawa ne, sanannu, su ne kuma kawunan iyalansu.
24 E estes foram os cabeças da casa dos seus pais, a saber: Héfer, e Isi, e Eliel, e Azriel, e Jeremias, e Hodavias, e Jadiel, homens fortes e valentes, homens afamados, e cabeças da casa dos seus pais.
25 Amma ba su yi aminci da Allahn kakanninsu ba, suka kuma yi karuwanci ga waɗansu allolin mutanen ƙasar, waɗanda Allah ya hallaka a gabansu.
25 E eles transgrediram contra o Deus dos seus pais, e foram se prostituindo atrás dos deuses do povo da terra, aos quais Deus destruiu diante deles.
26 Saboda haka Allah na Isra’ila ya zuga ruhun Ful sarkin Assuriya (wato, Tiglat-Fileser sarkin Assuriya), wanda ya kwashe mutanen Ruben, mutanen Gad da rabin kabilar Manasse zuwa zaman bauta. Ya kwashe su zuwa Hala, Habor, Hara da kuma kogin Gozan, inda suke har wa yau.
26 E o Deus de Israel suscitou o espírito de Pul, rei da Assíria, e o espírito de Tiglate-Pileser, rei da Assíria, e ele os levaram cativos, os rubenitas, e os gaditas, e a meia tribo de Manassés, e os trouxeram até Hala, e Habor, e Hara, e até o rio Gozã, até este dia.

Ler em outra tradução

Comparar com outra

Estude este capítulo no WhatsApp

Peça à IA da Bíblia Fala para explicar 1 Crônicas 5, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.