1 Crônicas 20
Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs BKJ
1 Da bazara, a lokacin da sarakuna kan tafi yaƙi, Yowab ya jagorance mayaƙa. Ya lalatar da ƙasar Ammonawa ya kuma tafi Rabba ya yi mata kwanto, amma Dawuda ya zauna a Urushalima. Yowab ya yaƙi Rabba, ya kuma bar ta kango.
1 E sucedeu que, tendo decorrido um ano, no tempo em que os reis saem para a batalha, Joabe levou adiante o poder do exército, e devastou a terra dos filhos de Amom, e veio e sitiou Rabá. Porém, Davi esperou em Jerusalém. E Joabe feriu Rabá, e a destruiu.
2 Dawuda ya ɗauki rawani daga kan sarkinsu, nauyinsa ya kai talenti na zinariya, aka kuma yi masa ado da duwatsu masu daraja, sai Dawuda kuwa ya sa a kansa. Ya kuma kwashi ganima mai yawa daga birnin
2 E Davi tomou a coroa da cabeça do rei, e achou nela o peso de um talento de ouro, e nela havia pedras preciosas; e ela foi posta na cabeça de Davi; e ele também trouxe muitíssimo despojo da cidade.
3 ya kuma fitar da mutanen da suke can, ya sa su aiki da zartuna da makamai masu kaifi da kuma gatura. Dawuda ya yi haka da dukan garuruwan Ammonawa. Sa’an nan Dawuda da mayaƙansa gaba ɗaya suka koma Urushalima.
3 E ele retirou o povo que nela estava, e cortou-lhes com serras, e com grades de ferro, e com machados. Assim Davi tratou todas as cidades dos filhos de Amom. E Davi, e todo o povo, retornaram a Jerusalém.
4 Ana nan, sai yaƙi ya ɓarke a Gezer tsakanin Isra’ila da Filistiyawa. Sai Sibbekai mutumin Husha ya kashe Siffai, ɗaya daga cikin zuriyar Refahiyawa, ta haka kuma aka ci Filistiyawa da yaƙi.
4 E sucedeu, depois disso, que se ergueu ali guerra em Gezer, com os filisteus; tempo no qual Sibecai, o husatita, matou Sipai, que era um dos filhos dos gigantes; e eles foram subjugados.
5 Yaƙi kuma ya sāke tashi tsakanin Isra’ilawa da Filistiyawa, Elhanan ɗan Yayir ya kashe Lahmi ɗan’uwan Goliyat mutumin Gat, wanda yake riƙe da māshi mai sandan masaƙa.
5 E houve guerra novamente contra os filisteus; e Elanã, o filho de Jair, matou Lami, o irmão de Golias, o geteu, de cuja lança a vara era como um eixo de tecelão.
6 Aka sāke yin wani yaƙin kuma, wanda ya faru a Gat, akwai wani ƙaton mutum mai yatsotsi shida a kowane hannu da kuma yatsotsi shida a kowace ƙafa, yatsotsi ashirin da huɗu ke nan. Shi ma daga zuriyar Rafa ce.
6 E mais uma vez houve guerra em Gate, onde estava um homem de grande estatura, cujos dedos das mãos e pés eram vinte e quatro, seis em cada mão, e seis em cada pé; e ele era também filho de gigantes.
7 Sa’ad da ya yi wa Isra’ila ba’a, sai Yonatan ɗan Shimeya, ɗan’uwan Dawuda ya kashe shi.
7 Porém, quando ele desafiou Israel, Jônatas, o filho de Simeia, o irmão de Davi, o matou.
8 Waɗannan su ne zuriyar Rafa a Gat, Dawuda da mutanensa sun kashe su.
8 Estes nasceram aos gigantes em Gate; e caíram pela mão de Davi, e pela mão dos seus servos.
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar 1 Crônicas 20, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.