Tiago 5

Litafi Mai-tsarki (HAU_ULB) vs BKJ

Sair da comparação
1 Ku zo yanzu, ku da kuke masu arziki, ku yi ta kuka da kururuwa domin bakin ciki iri-iri da ke zuwa gare ku.
1 Ide, pois, agora vós, ricos, chorai e pranteai, por vossas misérias, que hão de vir sobre vós.
2 Arzikin ku ya rube, tufafinku kuma duk cin asu ne.
2 As vossas riquezas estão corrompidas, e as vossas vestes estão comidas por traça.
3 Zinariya da azurfarku sun yi tsatsa. Tsatsar su kuwa zai zama shaida a kanku. Zai cinye naman ku kamar wuta. Kun yi ajiyar dukiyarku domin ranakun karshe.
3 O vosso ouro e a vossa prata estão corroídos; e a sua ferrugem dará testemunho contra vós, e comerá a vossa carne como se fosse fogo. Amontoastes tesouros para os últimos dias.
4 Duba, hakin ma'aikata yana kuka - hakin da kuka hana wa wadanda suka girbe maku gonaki. Kuma kukan masu girbin ya tafi ya kai ga kunnuwan Ubangiji mai Runduna.
4 Eis que o pagamento dos trabalhadores que ceifaram os vossos campos, e que por vós foi retido por fraude, clama; e os clamores daqueles que ceifaram entraram nos ouvidos do Senhor Sabaoth.
5 Kun yi zama cikin annashuwa a duniya kuma kun tsunduma kanku. Kun sa zukatan ku sun yi kiba domin ranar yanka.
5 Vivestes em prazer sobre a terra, e vos deleitastes; nutristes os vossos corações, como em um dia de matança.
6 Kun hukunta kuma kun kashe adalin mutum. Bai kuwa yi tsayayya da ku ba.
6 Condenastes e matastes o justo; e ele não vos resistiu.
7 Saboda haka ku yi hakuri, 'yan'uwa, har sai zuwan Ubangiji. Duba, yadda manomi ya kan jira kaka mai amfani daga gona. Da hakuri yake jiran ta har sai ta karbi ruwa na fari da na karshe.
7 Sede, pois, pacientes, irmãos, até a vinda do Senhor. Eis que o lavrador espera o precioso fruto da terra, e o aguarda com longa paciência, até que receba a chuva temporã e serôdia.
8 Ku, ma, ku yi hakuri. Ku karfafa zukatan ku, domin zuwan Ubangiji ya yi kusa.
8 Sede vós também pacientes, fortalecei os vossos corações; porque a vinda do Senhor está próxima.
9 Kada ku yi gunaguni, 'Yan'uwana, game da juna, don kada a hukunta ku. Duba, mai shari'a na tsaye a bakin kofa.
9 Irmãos, não vos queixeis uns contra os outros, a fim de que não sejais condenados. Contemplai o juiz que está à porta.
10 Dauki misali, 'yan'uwa, daga shan wuya da hakurin annabawa, wadanda suka yi magana a cikin sunan Ubangiji.
10 Tomai, meus irmãos, os profetas que falaram em nome do Senhor por exemplo de aflição e paciência.
11 Duba, mukan kira wadanda suka jimre masu albarka. Kun dai ji irin jimiri da Ayuba ya yi, kun kuma san nufin Ubangiji, yadda yake mai yawan tausayi da jinkai.
11 Eis que temos por felizes os que sofrem. Ouvistes sobre a paciência de Jó, e vistes o fim que o Senhor lhe deu; porque o Senhor é muito compassivo, e de terna misericórdia.
12 Fiye da komai duka, 'yan'uwana, kada ku yi rantsuwa, ko da sama, ko da kasa, ko da kowace irin rantsuwa ma. A maimakon haka bari “I” ya zama “I”, in kuwa kun ce “A'a”, ya zama “A'a”, don kada ku fada a cikin hukunci.
12 Mas, sobretudo, meus irmãos, não jureis, nem pelo céu, nem pela terra, nem façais qualquer outro juramento; mas que o vosso sim seja sim, e o vosso não, não; para que não caiais em condenação.
13 Akwai wanda ke fama a tsakanin ku? Sai ya yi addu'a, akwai wanda yake murna? Sai ya raira wakar yabo.
13 Está alguém entre vós aflito? Que ore. Está alguém feliz? Que cante salmos.
14 Akwai mara lafiya a tsakanin ku? Sai ya kira dattawan ikilisiya, sai su yi masa addu'a. Suna shafa masa mai a cikin sunan Ubangiji.
14 Está alguém entre vós doente? Que chame os anciãos da igreja, e orem sobre ele, ungindo-o com óleo em nome do Senhor.
15 Addu'ar bangaskiya zai warkar da mara lafiyan, Ubangiji zai tashe shi. Idan ma ya yi zunubi, Allah zai gafarta masa.
15 E a oração da fé salvará o doente, e o Senhor o levantará; e se ele houver cometido pecados, ser-lhe-ão perdoados.
16 Soboda haka, ku furta zunuban ku ga juna, kuna yi wa juna addu'a, don a warkar da ku. Addu'ar mai adalci tana da karfin aiki kwarai da gaske.
16 Confessai as vossas culpas uns aos outros, e orai uns pelos outros, para que possais ser curados. A oração eficaz e fervorosa de um homem justo vale muito.
17 Iliya dan Adam ne kamar mu. Amma da ya nace da addu'a kada a yi ruwa, ba kuma yi ruwa a kasar ba har shekara uku da wata shida.
17 Elias era homem sujeito às mesmas paixões que nós, e ele orou fervorosamente pedindo que não chovesse, e não choveu sobre a terra por um espaço de três anos e seis meses.
18 Sai Iliya ya sake yin addu'a. Sammai suka ba da ruwa, kasa kuma ta ba da amfanin ta.
18 E ele orou outra vez, e o céu deu chuva, e a terra produziu o seu fruto.
19 Ya ku 'yan'uwana, idan wanin ku ya baude wa gaskiya, wani kuma ya dawo da shi,
19 Irmãos, se algum dentre vós se tem desviado da verdade, e alguém o converter,
20 wannan mutum ya sani cewa, duk wanda ya dawo da mai zunubi a hanya daga baudewar sa, zai cece shi daga mutuwa, kuma zai rufe dunbin zunubai.
20 saiba ele que, aquele que converte um pecador do erro do seu caminho, salvará da morte uma alma, e cobrirá uma multidão de pecados.

Ler em outra tradução

Comparar com outra

Estude este capítulo no WhatsApp

Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Tiago 5, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.