Mateus 4
Litafi Mai-tsarki (HAU_ULB) vs AAI
1 Sa'an nan Ruhu ya bi da Yesu zuwa cikin jeji, domin Ibilis ya gwada shi.
1 Imaibo Anun Kakafiyin Jesu nawiy hin arar yan imaim Demon kakafin routubunin isan.
2 Da ya yi azumi kwana arba'in dare da rana, daga baya yunwa ta kama shi.
2 Auyit 40 gugumin 40 na’atube bay en ma yoyoyoban ufunamaim bayumih morob.
3 Sai mai jarabtar nan ya zo, ya ce masa, “Idan kai Dan Allah ne, ka umarci duwatsun nan su zama gurasa.”
3 Basit Demon Mowan na Jesu biyan tit eo, “O God Natun na’at, kabay iti ku’uwih tebotabiren rafiy tematar ku’aa.”
4 Amma Yesu ya amsa ya ce masa, “A rubuce yake cewa, 'Ba da gurasa kadai mutum zai rayu ba, sai dai da kowace magana da ta ke fitowa daga wurin Allah.'''
4 Baise Jesu iya’afut eo, “Buk Atamaninamaim hikikirum i iti na’atube eo, ‘Orot boro men bay akisin niyawasimih, baise God awanamaim tur abisa etitit boro i niyawasih.’”
5 Sa'an nan Ibilis ya kai shi tsattsarkan birni ya dora shi can kan kololuwar ginin haikali,
5 Naatu Demon Mowan Jesu nawiy hin Jerusalem hitit, Tafaror Bar afe’en hiyen tafantoro’ot bat.
6 ya ce masa, “In kai Dan Allah ne, to dira kasa. Domin a rubuce yake cewa, 'Zai ba mala'ikunsa umarni game da kai,' kuma, 'Za su daga ka da hannuwansu, domin kada ka yi tuntube da dutse.'''
6 Jesu iu, “O God Natun na’at, kukununuw kure. Anayabin Buk Atamaninamaim hikikirum iti na’atube eo,
7 Yesu ya ce masa, “kuma a rubuce yake, 'Kada ka gwada Ubangiji Allahnka.'''
7 Jesu iya’afut eo, “Baise Buk Atamaninamaim iban eo maiye, ‘Regah a God men routobonamaim inanawiyimih.’”
8 Kuma, sai Ibilis ya kai shi kan wani dutse mai tsawo kwarai, ya nuna masa dukan mulkokin duniya da darajarsu.
8 Naatu Demon Mowan iban Jesu nawiy maiye hiyen hin oyaw manin tafantoro’ot bat, tafaram tutufin ana gewasin etei ana aiwob auman i’obaiy
9 Ya ce masa, “Dukan wadannan zan baka idan ka rusuna ka yi mani sujada.''
9 eo, “Su inayowen ayu inakwafiru, sawar iti etei boro o anit”.
10 Sai Yesu ya ce masa, “Tafi daga nan, Shaidan! Domin a rubuce yake, 'Ka yi wa Ubangiji Allahnka sujada, shi kadai za ka bauta wa.'''
10 Jesu iya’afut iu eo, “Demon Mowan na kutabaratait! Anayabin Buk Atamaninamaim hikikirum iti na’atube eo, ‘Regah a God akisinamo inakwafir isan inabow.’”
11 Sa'an nan Ibilis ya rabu da shi, sai kuma mala'iku suka zo suka yi masa hidima.
11 Imaibo Demon Mowan nati’imaim Jesu ihamiy tabaratait, naatu God ana tounamatar hina Jesu hitafafar hinawiy bairi hin.
12 To, da Yesu ya ji an kama Yahaya, sai ya tashi zuwa kasar Galili.
12 John dibur bar ma’am Jesu ana tur nowar, basit matabir na Galilee tit,
13 Ya bar Nazarat, ya koma Kafarnahum da zama, can bakin tekun Galili, kan iyakar kasar Zabaluna da Naftali.
13 naatu Nazareth ihamiy na Capernaum imaim ma, harew kukuf sisibin Naphtali, Zeburun wawawan hai me’emaim,
14 Wannan ya faru domin a cika fadar annabi Ishaya cewa,
14 saise tur abisa dinab orot Isaiah wanawananamaim titit i na iturobe.
15 “Kasar Zabaluna da kasar Naftali, ta bakin teku, da hayin Kogin Urdun, Galili ta al'ummai!
15 “Zeburun ana me, Naphtali ana me, ef yan in tor re’ere,
16 Mutane mazauna duhu suka ga babban haske, sannan ga wadanda ke zaune a yankin da inuwar mutuwa, haske ya keto masu.”
16 sabuw gugumin ma’ayah boro marakaw hina’itin;
17 Daga lokacin nan, Yesu ya fara wa'azi, yana cewa, “Ku tuba domin mulkin sama ya kusa.”
17 Nati ana veya’amaim Jesu busuruf binan eo, “Bowabow kakafih kwasisinaf etei kwanihamiyen, anayabin mar ana aiwob ina iyubin”.
18 Yana tafiya a bakin tekun Galili, sai ya ga wadansu 'yan'uwa biyu, Saminu da ake kira Bitrus, da dan'uwansa Andarawas, suna jefa taru a teku, domin su masunta ne.
18 Jesu Galilee tor rewarewan remor inan orot ainuf hairi itih, Simon wabin ta Peter, tain Andrew hairi tor yan siy bowamih buwat hiya’ay.
19 Yesu ya ce masu, “Ku zo, ku biyo ni, zan mai da ku masuntan mutane.”
19 Jesu eaf eo, “Kwana kwai’ufnunu bairit tan boro ani’obaiyi orot isah kwanaway”.
20 Nan da nan sai suka bar tarunsu, suka bi shi.
20 Mar ta’imonamo hai buwat hitumar Jesu hi’ufunun bairi hin.
21 Da Yesu ya ci gaba da tafiya, sai ya ga wadansu mutum biyu, su kuma 'yan'uwa ne, Yakubu dan Zabadi, da dan'uwansa Yahaya, suna cikin jirgi tare da mahaifinsu Zabadi, suna gyaran tarunsu. Sai ya kira su.
21 Hin kafa’imo, orot rou’ababo ainuf hairi itih, James tain John hairi, Zebedee natunatun. Tamah bairi wa tafan hima hai buwat hitatar futifut, Jesu bai’ufnunin isan ea’afih ana veya,
22 Nan take suka bar mahaifinsu da jirgin, suka bi shi.
22 mar ta’imonamo wa hihamiy naatu tamah auman wa tafan hihamiy ma, i hairi Jesu hi’ufunun bairi hin.
23 Yesu ya zazzaga dukan kasar Galili, yana koyarwa a majami'unsu, yana shelar bisharar mulkin, yana kuma warkar da kowace cuta da rashin lafiya a cikin mutane.
23 Galilee wanawanan Jesu runtit Jew hai Kou’ay Bar gidigidihimaim mar ana aiwob isan tur gewasin binan, naatu sabuw yarug yumatah ta ta, sawow yumatah ta ta hibow hima’am etei iyawasih.
24 Labarinsa ya bazu a cikin dukan kasar Suriya, kuma mutanen suka kakkawo masa dukan marasa lafiya, masu fama da cuta iri iri, da masu shan azaba, da kuma masu aljannu, da masu farfadiya, da shanyayyu. Yesu ya warkar da su.
24 Jesu ana tur ra’at in Syria tafaram wanawanan etei hinowar, basit sabuw sawusawuwih, ah umah kafikafirih, rara ani’anih, kokom ani’anih, koko’aw, mayamayay naatu sabuw afa hai sawow yumatah ta ta etei hiteten hina Jesu iyawasih. Jesu sabuw sawuwih ebiyawasih|alt="Jesus healing sick" src="CN01723B.TIF" size="col" loc="Mat 4.24" copy="©1978 David C. Cook Publishing Co." ref="4.24"
25 Taro masu yawa suka bi shi daga kasar Galili, da Dikafolis, da Urushalima, da kasar Yahudiya, har ma daga hayin Urdun.
25 Sabuw rou’ay gagamin maiyow Galilee’ine naatu Bar Merar Etei Umat Rororon wanawanahimaim naatu Jerusalem, Judea naatu Jordan wanawanan auman sabuw etei Jesu hi’ufunun bairi hin.
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Mateus 4, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.