Marcos 5

Litafi Mai-tsarki (HAU_ULB) vs AAI

Sair da comparação
AAI TUR GEWASIN O BAIBASIT BOUBUN
1 Da su ka zo daya ketaren tekun, wanda ya ke cikin yankin Garasinawa.
1 Jesu ana bai’ufununayah bairi harew Galilee hirabon hina tafaram Gerasa imaim hitit.
2 Sa'adda Yesu ya sauko daga cikin jirgin ruwan sai wani mutum mai aljanu ya fito daga cikin kaburbura ya tarbe shi.
2 Jesu wa wanawanan tit bisure auman, mar ta’imonamo orot ta afiy kakafih hitounbubur ma’am rahane tit na biyan tit.
3 Mutumin yana zama a cikin kaburbura. An daure shi da sarkoki da mari
3 Iti orot i rahamaim in ma reremor, naatu sabuw murab fokarih anababatun hifafatum men karam.
4 An daure shi da sarkoki da mari sau da yawa, amma ya tsuntsunke sarkoki da marin. har ma ba wanda zai iya daure shi kuma.
4 Anayabin mar etei an uman murab fokarihimaim tefafatumen, baise eyi erab an uman murab tetoro’oro’omen naatu aur tetatafofor, fair kwanekwan men karam boro hitarouh.
5 Dare da rana a cikin kabarbarun da duwatsu mutumin ya na ihu ya na yaiyage jikinsa da duwatsu masu kaifi.
5 Fai mar rahamaim naatu oyawemaim in ma itar koukuw taiyuwin biyan agimamaim bobeyabeyaten reremor.
6 Sa'adda ya hango Yesu daga nesa, sai ya tarbi Yesu ya durkusa a gabansa.
6 Jesu no ef yokaika nan itin, nunuw in nanamaim ra’iy sun yowen. Demon mowan Jesu nanamaim sun eyoyowen|alt="demoniac kneel b4 Jesus" src="CN01710B.TIF" size="col" loc="Mrk 5.6" copy="©1978 David C. Cook Publishing Co." ref="5.6"
7 Ya tada muryarsa da karfi ya ce, ina ruwa na da kai? Yesu Dan Allah Madaukaki Ina rokon ka da sunan Allah kada ka bani wahala,
7 Naatu fanan aumetawat na’in iwow eo, “O ayu biyau’umaim abisa kukokok, Jesu God auyom ma’ama’anin Natun? God wabinamaim abifefeyan men biyababan initu’umih!”
8 Gama Yesu ya ce masa kai aljani ka fito daga cikinsa.”
8 Anayabin Jesu iu, “O afiy kakafin orot biyanane kutit!”
9 Ya tambaye shi, “Yaya sunanka? Ya ce suna na tari gama muna da yawa.
9 Naatu Jesu ibatiy, “O
10 Ya yi ta rokonsa kada ya raba su da wannan yankin kasar.
10 Naatu Jesu fefeyan kikin men hikok boro tiyafarih hitatit tafaram nati hitihamiy.
11 Akwai babban garken aladu a wurin suna kiwo a gindin tsauni.
11 For burut kakafin nati yubin heher ta sisibinamaim hima hi’u’ufar.
12 Sai suka roke shi ya bar su su shiga cikin wadannan aladun.
12 Afiy kakafih Jesu hifefeyan hio, “Karam boro iti yafari atan for wanawanah atarun?”
13 Shi kuma ya yardar masu. Aljanun suka fita suka shiga cikin aladun su kimanin dubu biyu. Aladun dubu biyu suka gangaro daga gindin tsaunin suka fada cikin ruwa.
13 Jesu afiy kakafih baibasit itih, orot biyanane hitit hin for wanawanah hirun, for 2,000 na’atube heher sisibin hinunuw hira’iy harew yan hire hi’ar tomatom himorob.
14 Mutanen da ke kiwon aladun su ka shiga cikin gari da kewaye suka bada labarin abin da ya faru. Mutane da yawa suka je su ga abin da ya faru
14 Orot iyab hima for hibituw hinunuw hin bar merar gagamin naatu bar merar afa hai tur hi’owen. Naatu sabuw abisa mamatar itininamih hitit hina.
15 Sai suka zo wurin Yesu suka ga mutumin mai aljanun a zaune, cikin hankalinsa, saye da tufafi, sai suka tsorata.
15 Hina Jesu biyan hitit hinuwanuw orot afiy kakafih hitounbububur ma’am, i boun ana not rumutufur faifuw gewasin iyoun mare ma’am hi’i’itin ana maramaim hibir.
16 Wadanda suka zo su ka ga abin da ya faru da mutumin mai aljanun, suka je suka fada wa mutane abin da suka gani game da aladun.
16 Sabuw iyab matah yan orot afiy hitounbububur ma’am isan mi’itube mamatar, naatu for isah abisa mamatar hi’i’itan sabuw hai tur hi’owen.
17 Mutanen suka roke shi ya fita daga yankin kasarsu.
17 Naatu sabuw Jesu hifefeyan hai tafaram baihamiyinamih hiu.
18 Shi mutumin da aljanu ke iko da shi, sa'adda ya ga Yesu zai shiga cikin jirgin ruwa ya tafi, ya roki Yesu da ya bi shi.
18 Jesu wa afe’en yenamih orot afiy hitounbububur ma’am na Jesu ifefeyan hairi namih.
19 Amma Yesu bai yarda masa ba. Ya ce masa ka tafi gidanku, wurin mutanenka ka gaya ma su alherin da Ubangiji ya yi maka.
19 Baise Jesu men ibasit, naatu orot iu, “O kwen a bar hinat tamat naatu taituwa, Regah ana gewasin o isa sisinaf naatu ana kabeber bit i hai tur ku’owen.”
20 Mutumin ya shiga cikin Dikafolis yana shaidar babban abin da Yesu ya yi masa, dukansu suka cika da mamaki.
20 Basit orot nati’imaim ihamiyih Bar Merar Etei Umat Roron imaim remor Jesu mi’itube biyawas sabuw hai tur eowen, naatu sabuw hinonowar i hifofofor men kafaita.
21 Sa'adda Yesu ya sake ketaren kogin zuwa daya gefen, acikin jirgin, sai taron jama'a suka keweye shi, a gefen tekun.
21 Jesu ibanak maiye wa isra’at rabon harew rounane hitit, naatu re riy sisibin bat, imaibo sabuw moumurih na’in hina hi’arbebera’uh.
22 Sai wani daya daga cikin shugabannin Majami'a mai suna Yayirus, ya zo, wurinsa sa'adda ya ganshi ya durkusa a gabansa.
22 Naatu Kou’ay bar ana ukwarin orot wabin Jairus na tit, nuw Jesu i’itin ana maramaim na anamaim ra’iy.
23 Ya yi ta rokonsa, yana cewa, “Diya ta ba ta da lafiya har ma ta kusa mutuwa. Ina rokonka mu je gida na ka dora ma ta hannu domin ta warke. ta rayu.”
23 Naatu fefeyan kikin eo, “Ayu natu babitai i emomorob, akokok inan umamaim au kek biyan inabutun saise nayawas!”
24 Sai ya tafi tare da shi, babban taro suka biyo shi har ma suna matse shi.
24 Naatu Jesu orot Jairus hairi hin, sabuw himour kwanekwan hibi’ufunun naatu yaten hiyey.
25 Akwai wata mace wadda ta ke zubar jini ta kai tsawon shekara goma sha biyu.
25 Wanawanahimaim i babin ta, baibin hai sawow bai ma kwamur etei 12 sawar.
26 Ta sha wahala kwarai da gaske ta je wurin likitoci da yawa ta kashe kudi sosai, amma ba ta warke ba abin ma sai karuwa ya ke yi.
26 I’akir manin na’in, adanafur bowayah ta ta isah run tit kabay gagamin na’in ibaiyanih, baise men yawas ta tita’ur ana sawowone i rara’at sasa.
27 Ta ji labarin Yesu. Sai ta biyo bayansa yana tafiya cikin taro, ta taba habar rigarsa.
27 Jesu ana tur nowar, naatu sabuw wanawanahimaim inan babin Jesu ufunane tit ana faifuw butubun.
28 Domin ta ce “Idan dai na taba ko da habar rigarsa zan warke.”
28 Anayabin i na’at not, “Ayu ana faifuw ana butubun boro ana yawas.”
29 Da dai ta taba shi sai zubar jinin ta ta tsaya, ta ji a jikin ta ta warke, daga damuwarta.
29 Naatu bubutubun mar ta’imonamo rara nununuw nutanub naatu biyan wanawanan naniyan tatatam nati bai’akirane yawas.
30 Nan da nan, Yesu ya ji iko ya fita daga gare shi sai ya ce “wanene ya taba rigata?”
30 Jesu fair biyanane titit i naniyan tatam, sabuw wanawanahimaim tatabir ibatiyih, “Yait ayu au faifuw butubun?”
31 Almajiransa suka ce, “ a cikin wannan taron mutane da yawa ka ce wanene ya taba ni?”
31 Ana bai’ufununayah hiu, “O sabuw moumurih na’in yate teyey, naatu baise o kubibat, yait ayu butubuni?”
32 Amma Yesu ya waiga ya ga ko wanene ya taba shi.
32 Baise Jesu bat inuwanuw menatan sisinaf itininamih.
33 Matar ta san abin da ya faru sai ta zo cikin tsoro da rawar jiki ta durkusa a gaban Yesu ta fada masa gaskiya.
33 Naatu babin biyanamaim abisa mamatar i so’ob, imih tit Jesu nanamaim ra’iy an uman hi’oror mi’itube isan mamatar etei eorerereb.
34 Sai ya ce da ita, “Diya bangaskiyarki ta warkar da ke, ki tafi lafiya kin sami warkewa daga cutarki”.
34 Naatu babin iu, “Natu, o abaitumatumamaim iyawasi, tufuwamaim kwen, a bai’akirane o arufami kutitit.”
35 Sa'adda ya ke magana da ita sai ga mutane daga gidan shugaban majami'a suka ce “Diyarka ta mutu me ya sa za ka dami malam?”
35 Jesu bat eo’o auman, sabuw afa Kou’ay Bar orot ukwarin ana barene hina Jairus hiu, “O natu babitai i morob, Bai’obaiyenayan men inarowenbibibir.”
36 Amma sa'adda Yesu ya ji abin da suka ce, sai ya ce da shugaban majami'ar, “kada ka ji tsoro ka ba da gaskiya kawai.”
36 Abisa hio Jesu nowar, natu Jairus iu “Men inabir o initumatum.”
37 Bai bari kowa ya kasance tare da shi ba sai Bitrus da Yakubu da Yahaya dan'uwan Yakubu.
37 Sabuw etei eotanih hima, i Peter, James naatu John akisihimo iuwih bairi hin.
38 Suka zo gidan shugaban majami'ar ya ga mutane suna bakin ciki, suna kuka sosai.
38 Hina Jairus ana bar hititit ana veya sabuw yababan gagamin na’in buwih fanah aumetawat na’in hima hirererey Jesu nowar.
39 Sa'adda ya shiga gidan ya ce da mutane “Me ya sa kuke damuwa da kuka?” Yarinyar ba ta mutu ba barci ta ke yi.
39 Naatu bar wanawanan run sabuw iuwih, “Kwa aisim kwarererey? Iti kek i men morobomih, i matan fot inu’in.”
40 Sai su kayi masa dariya. Amma ya fitar da su waje su duka. Ya kira baban yarinyar da mamar ta da wadansu da ke tare da shi su ka shiga wurin da yarinyar ta ke.
40 Baise sabuw Jesu eo isan himarib. Naatu Jesu sabuw iuwih ufun hitit, kek hinah tamah naatu ana bai’ufununayah akisihimo hirun hin kek inu’inumaim hitit.
41 Ya kama hannun yarinyar ya ce da ita “Tilatha koum” wato yarinya na ce ki tashi”
41 Kek babitai umanamaim bai naatu iu, “Talitha koum!” Nati anayabin i iti na’atube, “Babitai kafai o au’uwi kumisir!”
42 Nan da nan yarinyar ta tashi ta yi tafiya [gama shekarun ta sun kai goma sha biyu]. Nan da nan mutanen suka yi mamaki kwarai da gaske.
42 Mar ta’imonamo babitai misir an yan bat remor, babitai ana kwamur 12 iti mamatar i hi’oror sa’ir hai kasiy ra’at hifofofor men kafaita.
43 Ya ummurce su da gaske kada kowa ya sani. Ya ce da su su ba ta abinci ta ci.
43 Jesu ofafarih uwih eo, “Men sabuw hai tur kwana’owenamih, bay kwabai babitai kwaitin eaan.”

Ler em outra tradução

Comparar com outra

Estude este capítulo no WhatsApp

Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Marcos 5, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.