João 18
Litafi Mai-tsarki (HAU_ULB) vs AAI
1 Bayan Yesu ya fadi wadannan maganganu, ya fita shi da almajiransa zuwa daya barayin kwarin Kidiron, inda wani lambu ya ke, ya kuma shiga da almajiransa.
1 Jesu yoyoban sasawar ufunamaim ana bai’ufnunenayah bairi efan nati hihamiy hin Kidron Kwaf hirabon. Nati’imaim i masaw ta, imaim Jesu ana bai’ufnunenayah bairi ten tema’am.
2 Yahuza ma wanda zai bashe shi ya san wurin, domin Yesu ya saba zuwa wurin da almajiransa.
2 Judas yanuwayan menamaim hima’am i so’ob, anayabin Jesu anabai’ufununayah bairi mar etei imaim teruru’ay.
3 Yahuza kuwa, bayan ya dauko kungiyar soja daga manyan firistoci, da Farisawa, da 'yan majalisa, suka zo wurin, rike da fitilu, da cociloli, da makamai.
3 Imih Judas Romans hai baiyowayah hai kou’ay bonawiyih naatu afa i orot ukwa’ukwarih firis ukwarih biyahine hiyafarih hin naatu afa i Pharisee biyahine hin. I umah, ahay waf hibow naatu hinow hitoto’aben kawih hin masaw yan hitit.
4 Sai Yesu, da ya san duk abinda ke faruwa da shi, yayiwo gaba, yace masu, ''Wa kuke nema''
4 Jesu abistanawat boro isan hinamamatar i so’ob, imih au nah isutait tit naatu ibatiyih, “Kwa yait kwanunuwih?”
5 Suka amsa masa su ka ce, ''Yesu Banazare'' Yesu yace masu, Ni ne'' Yahuza kuma, wanda ya bashe shi, yana tsaye tare da sojojin.
5 Hiya’afut hi’o, “Jesu Nazareth mowan.
6 Sa'adda ya ce masu, ''Ni ne'', suka koma da baya, suka fadi a kasa.
6 Anamaramaim Jesu eo, “Ayu i iti. I ou’uf hibat naatu me yan hira’iy rabih.
7 Ya sake tambayarsu kuma, ''Wa ku ke nema?'' su ka ce, ''Yesu Banazare.''
7 Ibanak i batiyih maiye, “Kwa i yait kwanunuwih.”
8 Yesu ya amsa, ''Ai, na gaya maku cewa, Ni ne. In kuwa ni ku ke nema, ku bar wadannan su tafi abinsu;''
8 “Ayu kwa ouwi wei, ayu i iti.” Jesu iya’afut. “Ayu kwananunuwuhu na’at, basit au bai’ufununayah kwanihamiyih hinan.”
9 Wannan kuwa domin maganar daya fada ta cika, ''Daga cikin wadanda ka ba ni, ko daya bai bace mani ba.''
9 Iti namamatar saise tur abistan hi’o’o i nan niturobe. “Tamaim abistan ibitu, men ta kasiy.”
10 Saminu Bitrus kuwa, da ya ke yana da takobi, ya zaro ya kai wa bawan babban firist sara, ya dauke masa kunnensa na dama, sunan bawan Malkus ne.
10 Naatu Simon Peter, i ana kaiy auman batabat, rowenra’ah firis ukwarin ana akir orot tainin asukwafune eafuru’um. Akir orot wabin Malchus.
11 Yesu ya ce wa Bitrus, ''Mai da takobin ka kubenta. Ba zan sha kokon da Uba ya ba ni ba.'?
11 Jesu Peter isan eo, “A kaiy kwiwan maiye! O kunotanot, Ayu Tamai kerowas bitu boro men anatom”
12 Sai sojojin da hafsan, da 'yan majalisar Yahudawa, suka kama Yesu, suka daure shi.
12 Imaibo Rom rakit wairafih hai ukwarih bairi naatu Jew hai ma’utenayah bairi Jesu hibai hifatum,
13 Da fari suka tafi da shi wurin Hanana, don shi surukin Kayafa ne, wanda ya ke shi ne babban firist a shekaran nan.
13 naatu wantoro’ot hibai hin Annas biyan hitit, nati kwamur wanawanan i Firis ana ukwarin ma’am ana veya, nati orot i Kaiafas rawan.
14 Kayafa kuma shi ne ya ba Yahudawa shawara, cewa ya fiye masu mutum daya ya mutu domin mutane.
14 Iti orot Kaiafas i Jew uwih eo, gewasin orot ta’imon sabuw etei isah tamorob.
15 Saminu bitrus ya bi bayan Yesu, haka kuma wani almajirin yayi. Almajirin nan kuwa sananne ne ga babban firist, sai ya shiga har farfajiyar babban firist din tara da Yesu;
15 Simon Peter naatu bai’ufununayan turan ta hairi Jesu hi’ufunun bairi hin. Nati bai’ufununayan ta i firis ukwarin i su’ub, imih i ufunun bairi hin firis ukwarin ana bar merar wanawanan hirun,
16 Amma bitrus kuwa ya tsaya a bakin kofa daga waje. Sai daya almajirin da ya ke sananne ga babban firist ya fita, yayi magana da macen da ta ke tsaron kofar, sa'an nan ya shigo da Bitrus.
16 baise Peter etawan awan bat. Bai’ufnunenayan ta iban matabir maiye tit etawan awan akir babitai ifefeyan naatu babitai Peter iu basit, Peter na fur wanawanan run.
17 Sai yarinyar mai tsaron kofar ta ce wa Bitrus, ''kai ma ba kana cikin almajiran mutumin nan ba?'' Yace ''bani ba.''
17 Babitai etawan awanamaim Peter isan eo, o i ni’i orot ana bai’ufnunenayan orot ta? Peter iya’afut eo, “En ayu men asu’ubimih.”
18 To, barorin da dogaran Haikali suna tsaye a wurin, sun kuwa hura wutar gawayi, suna jin dumi, gama ana sanyi. Bitrus ma yana tsaye tare da su yana jin dumin.
18 Nati ana gugumin i siba’u kwanekwan imih akir wairafih naatu ma’utenayah bairi wairaf hi’asir hi’ar bebera’uh hibat rararih. Imih Peter rabon in bairi hibat rararih.
19 babban firist ya tambayi Yesu game da almajiransa da koyarwarsa kuma.
19 Firis ukwarin Jesu ana bai’ufnunenayan naatu ana bai’obaibiyen isan ibatiy.
20 Yesu ya amsa masa, Ai, na yi wa duniya magana a bayyane. Na kuma sha koyarwa a majami'u da Haikali in da Yahudawa duka sukan taru. Ban fadi komai a boye ba.
20 Jesu iya’afut eo, “Ayu i bebeyan sabuw etei matahimaim a’o a binan hinonowar, naatu au bai’obaiyen mar etei i sibor ya’aya efanamaim naatu Tafaror Bar wanawanan sabuw etei teruru’ay matahimaim. Ayu men abistan ta awa’ir aomih.
21 Don me kake tambaya ta? Ka tambayi wadanda suka saurare ni a kan abinda na fada, ai, sun san abinda na fada.
21 Aisim ayu kubibabatiyu, sabuw ayu abistanawat a’o hinonowar i kwibatiyih ayu abisa ao i hiso’ob.”
22 Sa'adda Yesu ya fadi wannan, wani daga cikin 'yan majalisar da ke tsaye a wurin ya nushi Yesu, yace, ''Kana amsa wa babban firist haka.''
22 Jesu iti na’at eo ana mar ma’utenayan orot ta nati’imaim batabat Jesu rebareban ifar eo, “Men iti na’atube firis ukwarin isan ina’omih.”
23 Yesu ya amsa masa yace, ''Idan na fadi mugun abu to, ka bada shaida kan hakan. In kuwa dai dai na fada, to, dan me za ka nushe ni?''
23 Jesu iya’afutih eo, “Ayu abisa ana’o kakaf na’at sabuw etei hai tur ku’owen, tur menatan i a’o kakaf. Baise ayu tur etei ana’o’o gewas na’at i aisim irabu”.
24 Sai Hanana ya aika daYesu a daure wurin Kayafa, babban firist.
24 Imaibo Annas Jesu uman fatufatum auman iyafar in Kaiafas firis ukwarin isan.
25 To Saminu Bitrus yana tsaye yana jin dumin. Mutanen kuwa suka ce masa, ''Anya kai ma ba cikin almajiransa ka ke ba?'' Sai yayi musu yace, ''A'a, ba na ciki.''
25 Peter boro’ika ma fora’ab rarar, sabuw afa nati’imaim bairi hima’am hibatiy hio, “O nati orot ana bai’ufnunenayan ta” Baise Peter youb eo, “En, orot nati men ayu’umih.”
26 Sai wani daga cikin bayin babban firist, wato dan'uwan wanda Bitrus ya fillewa kunne, yace, ''Ashe, ban gan ka tare da shi a lambun ba?
26 Firis ukwarin ana akir orot ta i Peter tainin ea’afuw ana rara orot ta nati’imaim batabat, eawafoten eo, “O airi ayu masawamaim ait”
27 Bitrus ya sake yin musu, nan da nan kuwa zakara yayi cara.
27 Ibanak mar baitounin Peter eo, “En!” naatu mar ta’imon kokorerek eo.
28 Daga wurin Kayafa kuma suka kai Yesu fadar Gwamna. Da asuba ne kuwa, su kansu ba su shiga fadar Gwamnan ba, wai don kada su kazantu su kasa cin jibin Ketarewa.
28 Maraumanaika Jesu Kaiafas ana barene hibai hin gawan orot ana baremaim hirun. Jew hai ukwarih bar wanawanan i men hirun hinamih, anayabin i men hikok wanawanah kato tamatar naatu hai Tar Nowaten ana hiyuw men hita’aamih.
29 Sai bilatus fa ya fita zuwa wurinsu, yace, 'Wane zargi ku ke kawowa akan mutumin nan?'
29 Imih Pilate ufun tit sabuw ibatiyih, “Iti orot abisa isan kwa ubar kwabitin?”
30 ''Sai suka amsa suka ce, ''idan da mutumin nan bai yi mugun abu ba, me zai sa mu yi kararsa a wurin ka''
30 Hiya’afut hi’o, “I men kakafin tasisinaf na’at, i boro men atab atan o biya atanamih.”
31 bilatus yace masu, ''Ku tafi da shi da kan ku mana, ku hukunta shi bisa ga shari'arku!'' Sai Yahudawa su kace masa, ''Ai, ba mu da ikon zartar da hukuncin kisa akan kowa.''
31 Pilate isah eo, “Kwabai kwan, kwa taiyuw a’ofafar eo na’atube kwasinaf.” Ibo hai tur hirutabir hio, “Aki auri men baibasit ta ema’am boro yait ta ana asabunimih.”
32 Sun fadi Wannan ne don a cika maganar da Yesu yayi, wadda ta kwatanta irin mutuwar da zai yi.
32 Iti na’atube mamatar i Jesu ana tur mi’itube ana morob isan yai eo’o i tan titurobe isan.
33 Sai bilatus ya sake shiga cikin fadar Gwamnan, ya kira Yesu ya ce masa, ''kai sarkin Yahudawa ne?''
33 Pilate matabir maiye ana bar wanawanan run naatu Jesu eaf na ibatiy, “O Jew sabuw hai aiwob?”
34 Yesu ya amsa, '' wannan fadarka ce, ko kuwa wadansu ne suka ce da ni haka a wurinka?''
34 Jesu iya’afut eo, “Iti baibat i o taiyuw a not ayu kubibatiyu o sabuw afa ayu isou a tur hi’owen?”
35 Bilatus ya amsa “Ni ba Bayahude bane, ko kuwa?'' Ai, jama'arka ne da manyan firistoci suka bashe ka gareni. ''Me ka yi?''
35 Pilate iya’afut, “O kunotanot ayu i Jew orot? O taiyuw a sabuw naatu firis ukwa’ukwarih o hibuw hinawiy ina ayu isou. Abisa isinaf?”
36 Yesu ya amsa, ''Mulkina ba na duniya nan ba ne. Da mulkina na duniyan nan ne da barorina za su yi yaki kada a bashe ni ga Yahudawa. To, mulkina ba daga nan ya ke ba.''
36 Jesu eo, “Ayu au aiwob i men iti tafaram nowanamih, baise ayu au aiwob iti tafaram nowan na’at, ayu au bai’ufununayah boro isou hitiyow, naatu Jew hai ukwarih umah wahine boro hitawasfafaru. En, ayu au aiwob i men iti faram nowanamih.”
37 Sai Bilatus yace masa, ''Wato ashe, sarki ne kai?'' Yesu ya amsa, ''Yadda ka fada, ni sarki ne. Domin wannan dalili aka haife ni, domin kuma wannan dalili na zo cikin duniya, don in bada shaida game da gaskiya. Kowane mai kaunar gaskiya kuma yakan saurari muryata.''
37 Imih Pilate ibatiy, “Bo o i aiwob orot?
38 Bilatus yace masa, ''Menene gaskiya?'' Bayan da ya fadi haka, ya sake fitowa wurin Yahudawa, yace masu, ''Ni kam, ban sami mutumin nan da wani laifi ba.
38 Pilate Jesu ibatiy, “Turobe i abistan” Iti tur nonowar ibanak matabir maiye ufun tit Jew sabuw isah eo, “I biyanamaim men kakafin ta atita’ur boro imaim anibabatiy.
39 Amma dai kuna da wata al'ada, in Idin Ketarewa ya yi, na kan sakar maku mutum daya. To, kuna so in sakar maku sarkin Yahudawa?''
39 Baise kwa a binanakwar eo na’atube. Tar Nowaten hiyuw aa ana veya diburane orot ta kwa isa anabotait. Kwa kwakokok Jew hai aiwob anabotait na tit.”
40 Sai suka sake daukar kururuwa suna cewa, ''A; a, ba wannan mutum ba, sai dai Barabbas.'' Barabbas din nan kuwa dan fashi ne.
40 Isan hitarakouw hiwow hi’o, “En, men nati orotomih! Aki akokok i Barabas.”
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar João 18, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.