Hebreus 2
Litafi Mai-tsarki (HAU_ULB) vs AAI
1 Saboda haka, lalle ne mu kara mai da hankali musamman da abubuwan da mu ka ji, don kada mu yi sakaci, su sullube mana.
1 Anayabin iti isan tur anababatun hio tanonowar i tanabukikin gewas, saise it boro men au uf tanabatamih.
2 Idan kuwa maganar nan da aka fada ta bakin mala'iku ta zama tabbatacciya, har kowanne keta umarni da rashin biyayya, suka gamu da sakamakonsu wanda ya kamace su,
2 Tur tounamatar hibai hina ata a’agir hibitih i tur anababatun naatu orot babin ta iti tur men bosiyasiyar bi’ufunun i baimakiy baib.
3 ta kaka za mu tsira, in mun ki kula da ceto mai girma haka? Domin Ubangiji da kansa, shi ne ya fara sanar da shi, wadanda suka saurare shi kuma suka tabbatar mana da shi.
3 It yawas gagamin isan ata not men gagamin tanabitin na’at, boro mi’itube tanahaiw? Anayabin iti yawas isan Regah taiyuwin wantoro’ot kurereb, naatu sabuw iyab hinowar hibai hina hibi’obaiyit hio, “Iti tur i turobe.”
4 San'nan kuma Allah da kansa ya shaida ta wasu alamu, da abubuwan al'ajabai, da mu'ajizai iri iri, da kuma baiwar Ruhu Mai Tsarki dabam dabam da ya rarraba kamar yadda ya nufa.
4 Nati veya ta’imon wanawananamaim God ana sifruborubon tur tafan ya’abar bai tit i arih auman ita’imon ina’inan yumatah ta ta naatu baifofofor yumatah ta ta sinaf. Naatu i ana kokomaim Anun Kakafiyin ana usar ta’ita’imon faram.
5 Ai ba ga mala'iku ba ne Allah ya sa mulkin duniyar nan da za a yi, wanda muke zance.
5 Tafaram boubun boro enan bonawiyin isan God men tounamatar rubinih boro i hinabonawiy en, tafaram boubun ana tur iti tao.
6 Amma wani ya shaida a wani wuri cewa, 'Mutum ma menene, har da za ka tuna da shi? Ko dan mutum ma, har da za ka kula da shi?'
6 Baise Buk Atamanin wanawanan efan ta’ane i iti na’atube eo,
7 Ka sa mutum ya gaza mala'iku; Ka nada shi da daukaka da girma. Bisa dukkan hallitta.
7 Mar kafai iyare tounamatar etei babahimaim,
8 Ka dora shi a kan dukkan halittarka, ka kuma mallakar da kome a karkashin sawayensa. Domin Allah ya mallakar da dukkan abubuwa a karkashinsa. Bai bar kome a kebe ba. Amma kuwa har a yanzu ba mu ga yana sarrafa dukkan abubuwa ba tukuna.
8 Naatu sawar tutufin etei bai’ukwarin isan ana fair itin.”
9 Amma mun ga wani wanda dan lokaci aka sa shi ya gaza mala'iku, shine Yesu, an nada shi da daukaka da girma, saboda shan wuyarsa ta mutuwa, wanan kuwa duk ta wurin alherin Allah ne Yesu ya mutu saboda kowa.
9 Baise Jesu i ta’i’itin, God yare re tounamatar babahimaim, naatu God ana bosiyasiyaramaim sabuw etei isah morob. Naatu boun ana aiwob baib i marakaw baifa’en bora’ara’aten hinitin, anayabin morobomaim biyababan bai.
10 Saboda haka, ya dace ga Allah, shi da dukkan abubuwa suka kasance domin sa, ta gare shi, domin ya kawo 'ya'ya masu yawa ga samun daukaka. Domin a kammala cetonsu ta wurin shan wuyarsa.
10 God akisin ana kokomaim sawar himatar, naatu ana kokomaim sawar etei tema’am, imih iwa’an Jesu biyababanamaim rusouw, saise God natunatun moumurih na’in nabonawiyih hinarun bairi ana aiwob hinafaram. Anayabin Jesu akisinamo boro sabuw nabonawiyih yawas nitih.
11 Domin da shi mai tsarkakewar da kuma wadanda aka tsarkaken, duk tushensu daya ne. Saboda wanan dalili ne shi ya sa ba ya jin kunyar kiran su 'ya'uwansa.
11 Naatu sabuw hai kakafihine kukusouwih ufunamaim bairi hina tamah ta’imon himatar. Imih Jesu boro men biya’ohow auman taitin narouw na’omih.
12 Da yace, ''zan sanar da sunanka ga ya'uwana, a tsakiyar taronsu zan yabe ka da waka.''
12 Naatu Jesu God isan eo,
13 Har wa yau, yace, ''Zan dogara a gare shi.'' Da kuma ''Ga ni nan, ni da 'ya'yan da Allah ya ba ni.''
13 Naatu eo maiye,
14 Wato tun da yake 'ya'yan Allah duk suna da nama da jini, Yesu ma ya dauki kamannin haka, ta wurin mutuwa ya hallakar da mai ikon mutuwa, wato Iblis.
14 Imih it God natunatun biyat finimit rara auman eo tamatar. Jesu i na’atube orot babin biyah turin bai. Orot babin na’atube tufuw biyat ebababan na’atube biyan baban morob, Demon morob ana fair bai ma’am gurus.
15 Ya kuma 'yanta duk wadanda tun haihuwarsu suke zaman bauta sabo da tsoron mutuwa.
15 Naatu sabuw hai yawas tutufin etei demon ana dibur hirun morob isan hima hibirubir rufamih hitit Jesu tibitumatum.
16 Don hakika ba mala'iku yake taimako ba, a'a, zuriyar Ibrahim ne yake taimako.
16 Anayabin Jesu ana baibais i bebeyan ta’itin, i men tounamatar baibaisih isan namih. Baise Buk Atamaninamaim eo na’atube, “Abraham wawawan baibaisihimih na.”
17 Saboda haka, lalle ne ya zama kamar yan'uwansa ta kowacce hanya, domin ya zama babban Firist, mai jinkai, mai aminci kuma na al'amarin Allah, ya kuma mika hadayar sulhu ta gafarta zunuban jama'a.
17 Ana’an iti, imih Jesu na taitin hai yawas wanawanan run sora’ub, saise i ana bowabow Firis Gagamin na’atube God isan, taitin isah boro turobe’emaim nakabibirih, sabuw hai bowabow kakafihine boro notawiyen hinab.
18 Tun da yake Yesu ma da kansa ya sha wahala, sa'adda aka gwada shi, don haka, zai taimaki wadanda ake yi wa gwaji.
18 Naatu boun i karam sabuw iyab routobon tebaib boro nibaisih, anayabin i auman routobon bai naatu biyan baban i’akir.
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Hebreus 2, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.