Atos 9
Litafi Mai-tsarki (HAU_ULB) vs AAI
1 Amma Shawulu, ya cigaba da maganganun tsoratarwa har ma da na kisa ga almajiran Ubangiji, ya tafi wurin babban firist
1 Baise Saul i Regah ana bai’ufununayah rouw morob isan menan bi’arakok. Imih na firis ukwarih biyah tit, fef tab auman tan Damaskas wanawanan Kou’ay Bar ta ta hai ukwarih hitaso’ob isan
2 kuma ya roke shi wasiku zuwaga majami'un da ke Dimashku, domin idan ya sami wani da ke na wannan hanya, maza ko mata, ya kawo su Urushalima a daure.
2 ifefeyan, saise sabuw iyab Regah ana efamaim hima’ama orot o babin etei tafatumih tabow tan Jerusalem dibur taya.
3 Yayin da yana tafiya, ya kasance da ya iso kusa da Dimashku, nan da nan sai ga wani haske daga sama ya haskaka kewaye da shi;
3 Nati isan au Damaskas yen inan, na bar merar biyubin auman naniyan meyemeye marakaw marane namanamarabe bow sisibin roun roun etei e’arasib re,
4 Sai ya fadi a kasa kuma yaji wata murya na ce da shi, ''Shawulu, Shawulu, me yasa kake tsananta mani?''
4 naatu me yan re rab, orot fanan nowar wabin su’ub eo “Saul, Saul aisim ayu irabu kubia’akiru?”
5 Shawulu ya amsa, ''Wanene kai, Ubangiji?'' Ubangiji ya ce, ''Nine Yesu wanda kake tsanantawa;
5 Saul ibatiy, “Regah o yait?” Orot fanan tit maiye iya’afut eo, “Ayu i Jesu o irabu kubia’akiru.
6 amma ka tashi, ka shiga cikin birnin, kuma za a gaya maka abinda lallai ne kayi.
6 Baise kumisir kwen bar merar gagamin kutit, nati’imaim boro hinao inanowar abisa boro inasinaf.”
7 Mutanen da ke tafiya tare da Shawulu suka tsaya shiru sun rasa abin fada, suna sauraron muryar, amma ba su ga kowa ba.
7 Orot afa Saul bairi hinan hai tur sawar hinutanub hibat orot fanan hinowar, baise men yait ta ana yumat hi’itin.
8 Shawulu ya tashi daga kasa, kuma daga ya bude idanunsa, baya ganin komai; sai suka kama hannuwansa suka yi masa jagora suka kawo shi cikin birnin Dimashku.
8 Saul me yan inu’in misir matan nuw, baise matan isukway men abisa ta itin, basit uman hibai hi’unawiy hin Damaskas hitit.
9 Har kwana uku ba ya kallo, kuma ba ya ci balle sha.
9 Veya tounu na’atube matan ifim ma. Nati ana maramaim men kafa’imo bay ta eaan naatu harew tom.
10 Akwai wani almajiri a Dimashku mai suna Hananiya; sai Ubangiji ya yi magana da shi cikin wahayi, ya ce, ''Hananiya.'' Sai ya ce, ''Duba, gani nan Ubangiji.''
10 Baitumatumayan orot ta wabin Ananias Damaskas ma’am matan hibora’ah tainin tayowan Regah isan eafa’af fanan nowar, “Ananias!”
11 Ubangiji ya ce masa, ''Tashi, ka tafi titin da ake kira Mikakke, kuma a gidan wani mai suna Yahuza ka tambaya mutum daga Tarsus mai suna Shawulu; gama yana addu'a;
11 Regah eo, “Inabogaigiwas inan ef gagamin wabin mutufor imaim inatit naatu Judas ana baremaim Tarsus orot wabin Saul isan inibatiyih, i ma eyoyoyoban.
12 kuma ya gani cikin wahayi mutum mai suna Hananiya na shigowa kuma ya daura masa hannu, domin idanunsa su bude.''
12 Naatu Saul matan hibora’ah orot ta wabin Ananias itin narun umanamaim matan butubun nuwanuw maiyen itin.”
13 Amma Hananiya ya amsa, ''Ubangiji, na ji labari daga wurin mutane da yawa game da mutumin nan, da irin muguntar da ya aikata ga tsarkakan mutanenka da ke Urushalima.
13 Ananias iya’afut eo, “Regah sabuw moumurih na’in nati orot isan hio anowar, sawar kakafih maiyow o a sabuw Jerusalem hima’am isah sinaf.
14 An bashi izini daga babban firist domin ya kama dukan wanda ke kira bisa sunanka.''
14 Naatu boun i firis ukwarih biyahine fair bai na iti Damaskas tit sabuw iyab o tekwakwafiri bow fatumen isan.”
15 Amma Ubangiji ya ce masa, ''Jeka, gama shi zababben kayan aiki na ne, wanda zai yada sunana ga al'ummai da sarakuna da 'ya'yan Isra'ila;
15 Baise Regah iu, “O i boro inan anayabin ayu nati orot arubin isou nabowamih, wabu nab natit Ufun Sabuw, aiwob sabuw, naatu Israel sabuw wanawanahimaim nabosemor.
16 Domin zan nuna masa irin wahalar da zai sha sabo da sunana.''
16 Naatu ayu taiyuwu boro ani’obaiy bai’akir gagamin na’in ayu wabu isan ni’akir.”
17 Sai Hananiya ya tafi, ya shiga gidan. Ya dora masa hannu a kai, ya ce, ''Dan'uwa Shawulu, Ubangiji Yesu, wanda ya bayyana a gareka a hanya sa'adda kake zuwa, ya aiko ni domin ka sami ganin gari ka kuma cika da Ruhu Mai Tsarki.''
17 Basit Ananias misir in bar efan Regah eo’omaim tit naatu bar wanawanan run, uman Saul tafanamaim yara’ah eo, “Saul ayu taiu Regah Keriso efamaim o isa birerereb i ayu iyunu anan o mata nigewasin inanuw maiye, naatu Anun Kakafiyin niwani.
18 Nan take wani abu kamar bawo ya fado daga idanun Shawulu, kuma ya sami ganin gari; ya tashi aka yi masa baftisma;
18 Naniyan meyemeye matan siy kanabinin na’atube ma’am hea’obow re, matan kubunai nuw maiye, naatu misir re bapataito bai.
19 kuma ya ci abinci sai aka karfafa shi. Ya zauna tare da almajirai a Dimashku kwanaki da yawa.
19 Bay eaa ufunamaim ana fair matabir maiye bai.
20 Nan take ya fara shellar Yesu cikin haikali, yana cewa shine dan Allah.
20 Saul misir mutufor in Kou’ay Bar run busuruf Jesu isan binan eo, “Jesu i turobe God Natun.”
21 Dukan wadanda suka saurare shi suka yi mamaki suka ce ''Ba wannan mutumin ne yake hallaka mutanen Urushalima da ke kira bisa ga wannan suna ba? Ya kuma zo nan domin ya ba da su a daure ga manyan firistoci.''
21 Sabuw etei hinowar hifofofor naatu hibabatiyih hio, “Orotoban iti Jerusalemamaim sabuw iyab Jesu wabinamaim hikwakwafir rouw himorob? Naatu iti’imaim nan ana’an i nati sawar ta’imon isan na, sabuw fatum bow na firis gagamin baitihimih?”
22 Amma Shawulu kuwa ya sami iko sosai, kuma yana haddasa damuwa tare da rinjaya tsakanin Yahudawan dake zama a Dimashku ta wurin tabbatar da Yesu shine Almasihu.
22 Baise Saul binan inan ana fair ra’at, Jew sabuw iyab Damaskas hima’am hai not botabir naatu i’obiyih Jesu i anababatun Keriso, iti na’at eo sabuw tur omih hikasiy.
23 Bayan kwanaki da yawa, sai Yahudawan suka yi shiri domin su kashe shi.
23 Fur bai’ab na’atube sasawar ufunamaim Jew sabuw hiru’ay Saul morob isan hiyakitifuw.
24 Amma shirin su ya zama sananne ga Shawulu. Suna fakkon sa ta wurin tsaron kofar birnin dare da rana domin su kashe shi.
24 Baise abisa sinafumih hiyayakitifuw i hio nowar, fai mar i etawan awan hima’afut hima’am tatitit hita’asabunimih.
25 Amma da tsakar dare almajiransa suka daukeshi a kwando, suka zurara shi ta katanga.
25 Baise gugumin ta ana bai’ufununayah Saul kaifet wanawananamaim hiwan fur ana sou ta’amaim hiruru re.
26 Sa'adda ya zo Urushalima, Shawulu ya yi niyyar hada kai da almajirai, amma dukansu suna tsoronsa, domin ba su yarda cewa shima ya zama almajiri ba.
26 Saul na Jerusalem tit sinaftobon bai’ufununayah bairi baita’imonin isan. Baise bai’ufununayah i Saul isan hai bir ra’at, anayabin men hibitumatum Saul i turobe baitumatumayan ta matar ai en.
27 Amma Barnaba ya dauke shi ya kawo shi wurin manzannin. Ya kuwa gaya musu yadda Shawulu ya sadu da Ubangiji a hanya, har Ubangiji ya yi magana da shi, kuma yadda Shawulu ya yi wa'azi cikin sunan Yesu gabagadi a Dimashku.
27 Imaibo Barnabas na ibais bai in Tur Abarayah biyah tit, kubuna mi’itube efamaim Regah itin naatu Regah eo nowar. Ana binan fairin Jesu wabinamaim auman eo hinowar.
28 Ya sadu da su lokacin shigar su da fitar su a Urushalima. Ya yi wa'azi gabagadi cikin sunan Ubangiji Yesu
28 Naatu hibai bairi hima Jerusalem ana uman men sanet etei remor Regah wabinamaim binan.
29 kuma yana muhawara da Yahudawan Helenanci; amma sun ci gaba da kokarin kashe shi.
29 Jew sabuw iyab Greek tur hio bairi hi’o hibas naatu rabin morob isan hiyakitifuw.
30 Da 'yan'uwa suka gane haka, sai suka kawo shi Kaisariya, suka kuwa tura shi zuwa Tarsus.
30 Baise baitumatumayah afa tur hinowar basit, Saul hibai hire Caesarea hitit naatu au Tarsus hiyafar in.
31 Sa'annan iklisiya dake dukan kasar Yahudiya, Galili da kuma Samariya suka sami salama da kuma ginuwa; suka kuwa ci gaba da tafiya cikin tsoron Ubangiji, da kuma ta'aziyar Ruhu Mai Tsarki, iklisiyar kuwa ta karu da yawan mutane.
31 Imaibo ekaleisia sabuw Judea, Galilee naatu Samaria wanawanahimaim etei tufuwamaim hima hiyasisir. Naatu Anun Kakafiyin ana baibaisamaim fair hibai naatu hai kou’ay busuruf wowab ra’at yen, Regah nanamaim kakaf auman hima.
32 Har ta kai, yayin da Bitrus ya zaga dukan yankin kasar, ya dawo wurin masu bi dake zama a garin Lidda.
32 Peter efan ta ta etei run tit ana sabuw itih remor inan, veya ta God ana sabuw iyab Lydda bar merar gagamin hima’ama bainanawanihimih in.
33 A can kuwa ya sami wani mutum mai suna Iniyasu, wanda yake shanyayye ne, yana kwance har tsawon shekara takwas a kan gado.
33 Nati’imaim orot ta wabin Aeneas, an uman murubin bai’etaw en gem yan inu’in kwamur etei eight sawar.
34 Bitrus ya ce masa, ''Iniyasu, Yesu Almasihu ya warkar da kai. Tashi ka nade shimfidarka.'' Nan take sai ya mike.
34 Basit Peter isan eo, “Aeneas Jesu Keriso o ebiyawasi kumisir, a ir kunu ku’abar.” Orot mar ta’imonamo misir.
35 Sai duk mazauna kasar Lidda da kasar Sarona suka ga mutumin, suka kuma juyo ga Ubangiji.
35 Sabuw etei Lydda naatu Sharon wanawanan hima’am abisa matar hi’i’itin etei hitumatum naatu Regah isan hitatabir.
36 Yanzu kuwa a Yafa akwai wata almajira, mai suna Tabita, ma'ana ''Dokas.'' Wannan matar kuwa tana chike da ayyukan nagarta da halin tausayi da take yi ga mabukata.
36 Joppa bar meraramaim babin ta wabin Tabitha, Greek fanahimaim i Dorcas. Iti babin i baitumatumayan ta mar etei gewasin esisinaf naatu yababan wairafih ebibaisih.
37 Ya kai ga cewa a kwanakin can ta yi rashin lafiya har ta mutu; da suka wanke gawar ta suka kwantar da ita a bene.
37 Nati ana veya’amaim sawow bai naatu morob biyan hisouw hibai hiyen bar tafantoro’ot hi’inuw.
38 Da shike Lidda na kusa da Yafa, almajiran kuma sun ji cewa Bitrus yana can, suka aika mutane biyu wurinsa. Suna rokansa, ''Ka zo garemu ba tare da jinkiri ba.''
38 Joppa na Lydda titit i men ef yok, imih bai’ufununayah Joppa hima’am Peter na Lydda’amaim titit ana tur hinowar. Basit orot rou’ab hiyafarih hin hifefeyan hio, “Are Peter akokok saise inan biyai inatit, men inarubir.”
39 Bitrus ya tashi ya tafi da su, da isowar sa, suka kai shi benen. Sai dukan gwamrayen suka tsaya kusa da shi suna kuka, sai suka dauko riguna da sutura da Dokas ta dinka lokacin da take tare da su.
39 Basit Peter bobuna misir bairi hin, hina hitit hiyen bar awan yate tafan imaim hirun. Naatu kwafukwafur baibin etei hai faifuw Dorcas yawasin ma’am ana veya sakir bitih auman hibow hina hi’obaibiy hirerey auman hirun.
40 Bitrus ya fitar da su duka daga cikin dakin, ya durkusa, ya yi addu'a; sai, ya juya wurin gawar, ya ce, ''Tabita, tashi.'' Ta bude idanunta, da ta ga Bitrus ta zauna,
40 Peter sabuw etei iuwih ufun hitit, i sun yowen yoyoban imaibo eo, “Tabitha kumisir!” Babin matan nuw naatu nura’at Peter i’itin ana maramaim misir mare ma.
41 Bitrus kuwa ya mika hannunsa ya tashe ta; sa'annan ya kira masu bi da gwamrayen, ya mika ta a raye garesu.
41 Peter eof babin bai ibais misir bat, imaibo baitumatumayah naatu kwafukwafur isah eaf hina yawasin batabat i’obaiyih hi’itin.
42 Wannan al'amari ya zama sananne cikin dukan Yafa, kuma mutane da yawa suka bada gaskiya ga Ubangiji.
42 Tur tasasar tit Joppa sabuw etei hinowar naatu moumurih na’in Regah hitumitum.
43 Ya kasance, cewa, Bitrus ya zauna kwanaki da dama a Yafa tare da wani mutum mai suna Saminu, majemi.
43 Peter veya moumurih na’in Joppa’amaim orot wabin Simon ana baremaim hairi hima.
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Atos 9, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.