Atos 8

Litafi Mai-tsarki (HAU_ULB) vs AAI

Sair da comparação
AAI TUR GEWASIN O BAIBASIT BOUBUN
1 Bulus ya amince da mutuwarsa. A wannan rana tsanani mai zafi ya fara tasowa akan Iklisiya da take a Urushalima, sai masu bangaskiya duka suka bazu ko ina a cikin garuruwan Yahudiya da Samariya, sai manzannin kadai aka bari.
1 Stephen hi’asabun momorob isan Saul auman isaito.
2 Amintattun mutane suka bizne Istifanus suka yi babban makoki game da shi.
2 Kwafirenayah sabuw afa Stephen hiyai naatu isan hiyababan rerey gagamin maiyow hima hirererey.
3 Amma Shawulu ya yi wa Iklisiya mugunta kwarai, ya dinga shiga gida gida yana jawo mutane maza da mata, kuma yana kulle su cikin kurkuku.
3 Naatu Saul ekaleisia gurusin busuruf bar awan awan run tit orot babin bow rouw fatum iteten in dibur baremaim yaririyen.
4 Duk da haka masu bangaskiyar nan da suka warwatsu suka tafi suka dinga yada wa'azin maganar.
4 Iyab hitagey nanabin hititit i God ana tur hibinan auman hinan.
5 Filibus ya tafi can Samariya ya yi shelar Almasihu.
5 Philip re in Samaria bar merar gagaminamaim Keriso ana tur binan in.
6 Da taron mutane suka ji kuma suka ga alamun da Filibus yake yi, sai suka mai da hankali dukansu domin su ji abinda yake fadi.
6 Philip eo sabuw hinonowar naatu ina’inanen sinaf hi’i’itan etei hina hiyubin ana tur nowar isan.
7 Domin kazaman ruhohi sun fito daga cikin mutane da yawa da suka saurare shi suna kuka da kururuwa; nakasassun mutane dayawa da guragu suka warke.
7 Sabuw moumurih maiyow wanawanahimaim afiy kakafih tarsumih hima’am erefanah auman hititit, naatu ah umah kafikafirih naatu ah umah murumurubih moumurih maiyow auman iyayawasih
8 Kuma aka yi farin ciki mai girma a birnin.
8 Imih nati bar meraramaim yasisir gagamin maiyow tafair tit.
9 Amma akwai wani mutum a cikin birnin da ake kira Siman, wanda tun farko shi masafi ne da kuma dan dabo, yana yi wa mutanen Samariya abubuwan ban mamaki, yayin da yake kiran kansa wani mai muhimmanci.
9 Baise nati bar meraramaim i orot ta wabin Simon ma farum eafusar farum Samaria orot babin bibibiruwih, naatu taiyuwin wabin bora’ara’ah orot gagamin rouw eo.
10 Dukan Samariyawa, manya da yara, suna sauraronsa, su kan ce, ''Wannan mutum shine ikon Allahn nan wanda ake kira mai girma.''
10 Naatu sabuw etei nati bar merar hima’am, orot kikimin yen in orot gagamin etei fanan akisin hinonowar hio, “Iti orot i God ana fair bai, wabin ‘Fair Gagamih.’”
11 Suna sauraron sa, domin ya dade yana yi masu abubuwan mamaki da tsafe-tsafensa.
11 Sabuw etei hibi’ufunun anayabin manin maiyow ana farumamaim bibibiruwih.
12 Amma da suka yi bangaskiya da wa'azin bisharar da Filibus yake yi game da mulkin Allah da sunan Yesu Almasihu, sai aka yi masu Baftisma dukansu maza da mata.
12 Baise ana maramaim Philip na tur gewasin God ana aiwob isan naatu Jesu Keriso ana fair isan binan hinonowar, orot babin etei hitumatum naatu bapataito hibai.
13 Har shima Siman da kansa ya ba da gaskiya. Bayan an yi masa Baftisma ya cigaba da bin Filibus, da ya ga ana nuna alamu da manyan ayyuka, sai ya yi mamaki.
13 Simon taiyuwin auman itumatum naatu bapataito bai misir Philip mi’itube inan na’atube i’ufunun hairi hin naatu ina’inan gagamih maiyow himamatar i’itah isan ifofofor morob.
14 Da manzannin da ke Urushalima suka ji labarin Samariya ta karbi maganar Allah, sai suka aika masu Bitrus da Yahaya.
14 Tur Abarayah Jerusalem hima’am Samaria sabuw God ana tur hibasit hibaib tur hinowar, Peter John hairi hiyafarih isah hin.
15 Da suka iso, suka yi masu addu'a, domin su karbi Ruhu Mai Tsarki.
15 Hin hititit ana veya isah hiyoyoban, saise Anun Kakafiyin hitab.
16 Domin har wannan lokaci, Ruhu Mai Tsarki bai sauko kan kowannensu ba; an dai yi masu baftisma ne kadai cikin sunan Ubangiji Yesu.
16 Anayabin Jesu Keriso wabinamaim bapataito hibaib ana veya, Anun Kakafiyin men yait ta tafanamaim yenamih.
17 Sai Bitrus da Yahaya suka dora masu hannuwansu, sai suka karbi Ruhu Mai Tsarki.
17 Imaibo Peter John hairi umah tafah hiyara’aten isah hiyoyoban naatu Anun Kakafiyinane hibai.
18 Sa'adda Siman yaga ana bayar da Ruhu Mai Tsarki ta wurin dorawar hannuwan manzanni, ya basu kudi.
18 Sabuw tafah umah hiyara’aten Anun Kakafiyin re hibaib Simon i’itin ana veya, kabay baih tur abarayah itih naatu
19 Ya ce, “Ku bani wannan iko, ni ma, don duk wanda na dora wa hannu ya karbi Ruhu Mai Tsarki.''
19 eo, “Ayu auman akokok nati fair ayu kwanitu, saise sabuw iyabowat tafah ayayara’aten i auman Anun Kakafiyin hinab.”
20 Amma Bitrus yace masa, ''Azurfarka ta lalace tare da kai, saboda kana tunanin za ka malaki baiwar Ubangiji da kudi.
20 Baise Peter iya’afut eo “O akabay airi mi’itube kwatamorob, anayabin o kunotanot God ana siwar i boro kabayamaim inatubun.
21 Baka da wani rabo a wannan al'amari, domin zuciyarka ba daidai take da Allah ba.
21 O a bowabow ta men aki biyai’imaim ema’am, anayabin o dogor God nanamaim i men mutufurinamih.
22 Saboda haka ka tuba daga wannan muguntarka, ka kuma yi addu'a ga Ubangiji, domin mai yiwuwa ya gafarta maka game da manufar zuciyarka.
22 Iti not kakafihine dogor kwikitabir naatu Regah isan kuyoyoban ta’itin a not kakafin nati dogoromaim ema’am boro nanotawiy.
23 Domin na gane kana cikin bacin rai da kuma cikin daurin zunubi.''
23 Anayabin ayu ai’iti o dogor wanawanan i bahiy iwansumi mata ebifefek naatu bowabow kakafin ana dibur irun kuma’am.”
24 Siman ya amsa ya ce, ''Kayi addu'a ga Ubangiji domina, kada wani daga cikin abubuwan nan da ka fada ya faru da ni.''
24 Imaibo Simon iyafutih eo, “Regah isan kwayoyoban wainu, saise sawar iti na’atube men ta isou namataramih.”
25 Sa'anda Bitrus da Yahaya suka bada shaida kuma suka fadi maganar Ubangiji, sun koma Urushalima; akan hanya, suka yi wa'azin bishara a kauyukan samariyawa da yawa.
25 Regah ana yawas hio’orereb naatu ana tur hibibinan ufunamaim, Peter John hairi himatabir maiye au Jerusalem hiyey ana veya, Samaria bar merar ta ta wanawanahimaim tur gewasin hibinan auman hin.
26 Yanzu kuwa Mala'ikan Ubangiji ya yi wa Filibus magana cewa, ''Tashi ka tafi ta kudu da hanyar da ta yi kasa daga Urushalima zuwa Gaza'' (wannan hanyar yana cikin hamada.)
26 Imaibo God ana tounamatar Philip iu, “A ef asukwafune inab, arar yan ana ef Jerusalemane re in Gaza titit iwat inab inare inan.” Ethiopian orot Philip hairi hitar|alt="Ethiopian eunuch and Philip" src="cn01931B.tif" size="col" loc="Act 8.26" copy="©1978 David C. Cook Publishing Co." ref="8.26-30"
27 Ya kuwa tashi ya tafi. Sai ga wani mutum daga Habasha, baba ne mai babban matsayi a karkashin Kandakatu, sarauniyar Habasha. Shine yake mulkin dukan dukiyarta. Ya zo Urushalima domin ya yi ibada.
27 Imih Philip misir ef nati butitiy inan founamaim Ethiopia orot gagamin hairi hitar. Iti orot i Ethiopia hai queen ana kabay etei ana nutitiyenayan gagamin, aiwob babin ana aiwob wabin i Kandis. Iti orot gagamin yena Jerusalem God kwafir sawar,
28 Yana komawa zaune cikin karussarsa, kuma yana karanta Littafin annabi Ishaya.
28 me yan ana wa bai ana ubar matabir maiye re’er, ef yanamaim dinab orot Isaiah ana buk rusasar ma iyab auman inan.
29 Ruhun ya ce wa Filibus, ''Ka je kusa da karussar nan.''
29 Naatu Anun Kakafiyin Philip iu, “Kwen ni’i wa sisibinamaim kwiyubin.”
30 Sai Filibus ya gudu ya same shi, kuma ya ji shi yana karanta littafin annabi Ishaya, sai ya ce, ''Ka fahimci abin da kake karantawa?''
30 Philip imaibo nunuw yen na iyubin, tainin i’abar dinab orot Isaiah ana tur biyab nowar, naatu Philip orot ibatiy, “Nati buk kubiyab anayabin iso’ob?”
31 Bahabashen ya ce. ''Yaya zan iya, idan ba wani ya bishe ni ba?'' Ya roki Filibus ya shigo cikin karussar ya zauna tare da shi.
31 Orot iya’afut eo, “Mi’itube boro anaso’ob? Orot ta isou nakubuna boro anaso’ob?” Naatu Philip ifefeyan yen sisibin mare.
32 Wannan kuwa shine nassin da Bahabashen yake karantawa, ''An kai shi kamar tunkiya zuwa mayanka; shiru kuma, kamar dan rago a hannun masu sosayarsa, bai bude baki ba.
32 Orot gagamin i buk firorow wanawanan ana hanef iti rusasar ma biyab.
33 Cikin kaskancinsa aka yi masa shari'a da rashin adalci: Wa zai bada tarihin tsararsa? Domin an dauke ransa daga duniya.''
33 Taiyuwin yare, ma gewas ana baitafen tutur isan men hinuwet gewas,
34 Sai baban ya tambayi Filibus, ya ce, ''Na roke ka, gaya mani, game da wa annabin yake magana? Da kansa, ko kuwa wani mutum dabam?''
34 Naatu Ethiopia orot Philip ibatiy, “Ku’o anowar, yait isan iti dinab orot eo? I taiyuwin isan, ai orot babin ta isan?”
35 Filibus ya fara magana; akan littafin Ishaya, ya kuwa yi masa wa'azi akan Yesu.
35 Imaibo Philip Buk ana hanef menamaim busuruf biyab imaim tur gewasin Jesu isan ana tur eowen.
36 Yayin da suke tafiya akan hanya, sai suka iso bakin wani kogi; Baban ya ce, “Duba, ga ruwa anan; me zai hana ayi mani baftisma?”
36 Ef yan hire hinan auman hina harew soson ta’amaim hitit naatu orot gagamin eo, “Harew iti, tare bapataito kwitu.”
37 Filibus ya ce,” Idan ka gaskanta da zuciya daya, ana iya yi maka baftisma.” Sai Bahabashen ya ce, “Na gaskata Yesu Almasihu shine Dan Allah.”
37 Philip iya’afut eo, “O karam boro bapataito inab, dogor tutufin etei inabitumatum na’at.” Iya’afut eo, “Ayu abitumatum Jesu Keriso i God Natun.
38 Sai Bahabashen ya umarta a tsai da karussar. Sai suka zo wurin ruwa dukan su biyu, Filibus da baban, Filibus kuwa yayi masa baftisma.
38 Orot gagamin ana wa rowenatan naatu Philip hairi hire hin harew yan hire nati’imaim Philip orot bapataito itin.
39 Yayin da suka fito daga cikin ruwan, Ruhun Ubangiji ya dauke Filibus; baban bai sake ganin shi ba, sai ya ci gaba da tafiyar sa yana murna.
39 Harewane hiyeye ana maramaim, Regah Anunin Philip bora’ah. Orot gagamin men itin maiye, baise ereyasisir auman ana ef rura’ah maiye remor in.
40 Amma Filibus ya bayyana a Azotus. Ya ratsa wannan yankin yana wa'azin bishara a dukan garuruwan, har sa'anda ya iso Kaisariya.
40 Nati ana veya’amaim Philip i Azotus imaim rouwatait, naatu in Caesarea tit, efamaim inan bar awan, awan run tit tur gewasin binan auman remor in.”

Ler em outra tradução

Comparar com outra

Estude este capítulo no WhatsApp

Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Atos 8, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.