Atos 7
Litafi Mai-tsarki (HAU_ULB) vs AAI
1 Sai babban firist ya ce, ''Wadannan al'amura gaskiya ne?''
1 Imaibo Firis Gagamin Stephen ibatiy, “Tur iti i anababatun o isa teo?”
2 Sai Istifanus ya amsa ya ce, ''Ya 'yan'uwa da ubanni, ku saurare ni, Allah Madaukaki ya bayyana ga ubanmu Ibrahim tun yana can kasar Mesofotamiya, kafin ma ya zauna a kasar Haran;
2 Stephen iya’afut eo, “Taitu tuwai’inah naatu tamai’inah anao kwananowar! Ata agir Abraham ufibo na Haram imaim ma, baise wan Mesopotamia ma’am ana veya’amaim Marakaw ana God isan irerereb eo. Stephen Ebibinan|alt="Stephen preaching" src="cn01914B.tif" size="col" loc="Act 7.2" copy="©1978 David C. Cook Publishing Co." ref="7.2"
3 ya ce masa, 'Ka bar kasarka da danginka, ka tafi kasar da zan nuna maka.'
3 ‘A tafaram naatu taituwa inihamiyih inan tafaram ayu ana bi’obaiyi imaim inama.’
4 Sa'annan ya bar kasar Kaldiyawa ya zo ya zauna a Haran; daga can, bayan rasuwar mahaifinsa, sai Allah ya kira shi zuwa wannan kasa da kuke ciki.
4 Imih Kaldia tafaram ihamiy naatu na Haram imaim ma. Tamah momorob ufunamaim God nawiy na me tafaram iti bitin boun kwa iti kwama’am.
5 Amma Allah bai ba shi kasar gado ba tukuna, ko da misalin tafin sawunsa. Amma ya alkawarta - ko da yake bai riga ya haifi da ba tukuna - wanda zai ba shi kasar gado, shi da zuriyarsa, a bayansa.
5 God men abisa ta Abraham nowanamih itin naatu men kafa’imo me kikimin eafuw nowanamih itin. Baise God eomatan tafaram tutufin etei boro nowanamih nab naatu wawawan uf hinatutufuw boro hinab. Nati ana veya’amaim Abraham i aurin kek en ma’am God eomatan.
6 Allah ya yi magana da shi kamar haka, cewa zuriyarsa za su yi bakonci a wata kasa wadda ba tasu ba, mutanen wannan kasar kuwa za su gwada masu bakar azaba su kuma bautar da su har shekaru dari hudu.
6 Naatu God iti na’atube eo, ‘O wawaw i boro nah toumanih hai tafaramamaim hinama, nati’imaim boro nah toumanih hai fair babanamaim hinama bowabow fokarin maiyow hinabow, hinarouw hini’a’afiyih kwamur etei 400 na’atube nasawar.’
7 'Kuma zan hukunta wannan al'umma da ta bautar da su,' Allah ya ce, 'Bayan haka za su fito daga wannan kasa su bauta mini a wannan wuri.'
7 Baise God iuwih eo, ‘Ayu nati tafaram hinabuwi babahimaim kwanama kwanabowabow boro baimakiy anitih. Nati ufunamaim boro tafaram kwanihamiy kwanatit efan iti’imaim ayu kwanakwafiru.
8 Allah ya ba Ibrahim alkawarin kaciya, sai Ibrahim ya haifi Ishaku ya yi masa kaciya a rana ta takwas; Ishaku ya haifi Yakubu, Yakubu kuma ya haifi ubanni Isra'ila su goma sha biyu.
8 Imaibo God ar afu’afuw ana obaibasit Abraham itin ina’inanen na’atube kaif. Imih Abraham natun Isaac tufuw fur ta’imon sasawar ufunamaim ana ar kanabin e’afuw. Nati ufunamaim Isaac natun Jacob ana ar kanabin e’afuw naatu Jacob natunatun 12 it uwatanah wabih gagamin auman hai ar kanabih e’afuw.
9 Wadannan 'yan'uwa suka yi kyashin danuwansu Yusifu suka sayar da shi bauta zuwa Masar. Amma Allah na tare da shi.
9 Baise uwatanah wabih gagamin Joseph isan hibobowen akir wairafin na’atube hitih hitubun hibai hin Egypt imaim ma. Baise God i mar etei biyanamaim ma’am.
10 Ya kuwa cece shi daga dukan sharin da yan uwansa suka kulla masa, Allah kuwa ya ba shi tagomashi da hikima a gaban Fir'auna, sarkin Masar. Fir'auna kuwa ya mai da shi mai mulki a dukan kasar Masar da kuma dukan mallakarsa.
10 Naatu ana yababan ta ta wanawanamaim bibais. Veya ta Joseph Egypt hai aiwob nanamaim titit ana veya aiwob orot Joseph i’itin yan bai naatu ana kakaf isan ma, anayabin God ukwar rerekab Joseph itin. Imih aiwob orot Joseph bai ana gawanamih yai, naatu aiwob ana bar gagamin wanawanan auman kaifin isan ana fair itin.” Joseph Egypt sabuw ebobonawiyih|alt="Joseph as ruler" src="cn01917b.tif" size="col" loc="Act 7.10" copy="©1978 David C. Cook Publishing Co." ref="7.10"
11 Sai aka yi babbar yunwa a dukan kasar Masar da ta Kan'ana, iyayenmu suka sha wuya saboda rashin abinci.
11 “Nati ana veya’amaim baimar kakafin na, Egypt naatu Canaan tafaram wanawanan yababan gagamin na’in matar, naatu it uwatanah bayumih hi’akir.
12 Amma lokacin da Yakubu ya ji akwai hatsi a kasar Masar, sai ya aiki ubannimu a karo na farko.
12 Egyptamaim bay ma’am ana tur Jacob nonowar ana veya uwatanah hai nanawan wantoro’ot imaim hin.
13 Da suka je a karo na biyu, sai Yusifu ya bayyana kansa ga yanuwansa; a wannan lokaci ne Fir'auna ya gane da yanuwan Yusufu.
13 Hai nanawan bairou’abin ana veya Joseph taiyuwin botait irerereb tuwahinah hai tur eowen, naatu Pharaoh nati’imaim Joseph ana nibur isah so’ob.
14 Yusufu ya aiki yanuwansa su kawo Yakubu ubansu da dukan mallakarsu da iyalansu zuwa Masar, Dukansu mutane saba'in da biyar ne.
14 Nati ufunamaim Joseph tamah Jacob isan, naatu tamah ana nibur isah tur iyafar, nah etei 75 na’atube.
15 Yakubu ya tafi ya zauna a Masar; shi da zuriyarsa har mutuwar su.
15 Imaibo Jacob rena Egypt tit, nati’imaim i natunatun bairi himorob, it uwatanah.
16 Aka dauke su zuwa Shekem aka binne su a kabarin da Ibrahim ya saya da kudin azurfa daga hannun yayan Hamor a Shekem.
16 Naatu biyah i hibow himatabir maiye tafaram wabin Shekem rahamaim hiya, nati me i Abraham orot Hamor natunatun biyahine tubun.
17 Yayin da alkawarin Allah ya kusato wanda Allah ya fada wa Ibrahim, mutanen suka karu suka hayayyafa kwarai a Masar,
17 “God ana omatanen Abraham eo’omatan na baiturobe isan ana veya na kabom, naatu ata sabuw Egypt hima’am busuruf ra’at tafaram awan karatan.
18 Sai a ka yi wani sarki a Masar wanda bai san Yusifu ba,
18 Imaibo aiwob orot ta Joseph men susu’ub i busuruf Egypt isan i’aiwob.
19 Wannan sarki ya yaudari kakkaninmu ya yi masu mugunta kwarai da gaske, har ma ya kai ga suna barin jariransu cikin hasari don su ceci rayukansu.
19 Ata a’agir ifufuwih, biyababan kakafin anababatun itih, eokikinih hai kek sosof hisrouwen hi’in himorob.
20 A wannan lokaci ne aka haifi Musa, kuma kyakkyawan yaro ne sai aka yi renon sa tsawon wata uku a gidan mahaifinsa a asirce.
20 “Nati ana veya’amaim Moses tufuw, kek ana itinin gewasin maiyow. Baremaim hinah tamah hibunwa’ir ma sumar etei tounu na’atube sawar.
21 Yayin da aka jefar da shi, sai diyar Fir'auna ta dauke shi ta rene shi kamar danta.
21 Imaibo barene hibotait titit ana veya, Pharaoh natun babitai natunamih bai ituw ra’at yen orot matar.
22 Aka ilimantar da Musa da dukan ilimi irin na Masar; kuma ya shahara cikin fasahar magana da kuma ayyukansa.
22 Egypt ana ukwar rerekab etei Moses hi’obaiy so’ob, naatu ana tur ana sinafumaim eo sisinaf etei i fairih.
23 Amma lokacin da yakai shekara arba'in, sai ya yi niyyar ya ziyarci 'yan'uwansa, Isra'ilawa.
23 “Moses ana kwamur etei 40 na’atube baib ana maramaim ana not bogaigiwas tit ana sabuw Israel inananawanih.
24 Sai ya ga wani na cin zalin Ba Isra'ile, Musa kuwa ya taimaki wanda ake kwara ta wurin murkushe Bamasaren:
24 Tit inan Egypt orot ta Israel orot boborabirab itin, basit na ibais wasfafar naatu anasa bow Egypt orot rab morob.
25 zaton Musa 'yan'uwansa za su fahimci taimakon Allah ne ya zo masu amma ina! Basu gane ba.
25 Moses not eo, ‘God ana baibais ayu wanawana’umaim esisinaf au sabuw boro hina’itin hinaso’ob, baise men hi’itinimih.’
26 Washegari ya ga wasu Isra'ilawa na fada da junansu; ya yi kokari ya raba su; sai ya ce masu, 'Malamai, ku 'yan'uwan juna ne; don me kuke fada da junanku?'
26 Marto Israel orot rou’ab hairi hibiyow itih, basit na fafar naatu iuwih, ‘Kwa airi i ain uf, aisim taiyuw kwabiyow?’
27 Amma shi wanda ake kwarar makwabcinsa ya ture Musa a gefe guda, ya ce, 'Wa ya nada ka shugaba ko alkali akanmu?
27 Baise orot ta biwa’an kakafene Moses rukouw eo, ‘O aki bainabatani naatu baibabatiyi isan yait rubini?’
28 Kana so ka kashe ni ne, kamar yadda ka kashe Bamasaren nan jiya?'
28 ‘O kukokok ayu ina’asbunu fai Egypt orot ia’asabun na’atube?’
29 Da jin haka sai Musa ya gudu, zuwa kasar Midinawa, a matsayin dan gudun hijira. Anan ya haifi ''ya'ya biyu maza.
29 Moses iti tur nonowar ana veya Egypt ihamiy bihir in tafaram wabin Midian imaim ma, nati’imaim touman orot na’atube ma’am natunatun orot rou’ab hitufuw.
30 Bayan da shekaru arba'in suka wuce, sai mala'ika ya bayyana gare shi a jeji, kusa da dutsen Sinai, a cikin harshen wuta a cikin jeji.
30 Kwamur 40 sasawar ufunamaim oyaw Sinai sisibinamaim arar yan tounamatar Moses isan irerereb wairaf na’atube wa’ab wanawanan to’ab.
31 Sa'adda Musa ya ga wutar, mamaki ya kama shi; sai ya maso kusa don ya kara dubawa, sai ya ji muryar Ubangiji na cewa,
31 Moses iti wairaf to’ab i’itin ana veya ana kasiy ra’at, naatu itinbunai isan na biyubin auman Regah fanan nowar;
32 'Nine Allah na ubanninka, Ibrahim, da na Ishaku, da na Yakubu.' Musa ya razana har ma bai sake daga kai ya duba ba.
32 ‘Ayu i o uwatanah hai God, Abraham ana God, Isaac, naatu Jacob.’ Moses yan wanawanan birubir fafar an uman hioror naatu men karam boro tanuw ta’itin.
33 Ubangiji ya ce masa, 'Tube takalminka, domin in da kake tsaye wuri mai tsarki ne.
33 Imaibo Regah eo, ‘A ana sumasum kubosair anayabin iti kamar i kakafiyin yan kubatabat.
34 Ba shakka na ga wahalar da mutane na ke sha a Masar, kuma na ji nishinsu, don haka na zo in cece su, yanzu fa sai ka zo, in aike ka zuwa Masar.'
34 Ayu au sabuw Egypt imaim bai’akir kakafin maiyow hibaib aitih, naatu hitef hirererey anowar, imih rufamih botaitih isan are ana. O kuna aiyafari kumatabir maiye au Egypt.’
35 Wannan fa shine Musan da suka ki, harma da cewa, 'Wanene ya nada ka alkali ko shugaba a kanmu?' Shine kuma wanda Allah ya aiko masu a matsayin shugaba da kuma mai ceto. Allah ya aiko shi ta hannun mala'ikan da ya gani a daji.
35 “Moses i orot ta’imon Israel sabuw hikwahir hiu, ‘O yait rubini aki bainabatani naatu baibatiyi isan?’ Nati orot ta’imon sabuw bainabatanih naatu rufamih botaitih isan God taiyuwin ana tounamatar iyafar na wa’ab toto’abamaim irerereb Moses fair itin.
36 Bayan alamu da al'ajibai iri-iri a Masar da kuma Baharmaliya, Musa ya fito da su daga Masar da kuma cikin jeji, a lokacin da suka yi tafiya shekara arbain.
36 Sabuw nawiyih Egypt hihamiy hitit, naatu ina’inan men hi’i’itah efa’efanin Egyptamaim, Red Sea imaim, naatu kwamur 40 arar yanamaim iwa’an hi’itah.
37 Wannan shine Musan da ya cewa Isra'ilawa, 'Ubangiji zai tayar maku da wani annabi kamar ni daga cikin Yan'uwan ku.'
37 “Iti orot Moses i boun Israel sabuw hai tur eowen, ‘God boro dinab orot kwa wanawananamaim a orot ta niyafar nan, ayu biyafaru na’atube.’
38 Wannan shine mutumin da ke tare da mutane a jeji. Karkashin jagorancin mala'ikan da ya yi magana da shi a dutsen Sinai. Wannan ne mutumin da ke tare da ubannen mu, wannan shi ne mutumin da ya ba mu maganar Allah mai rai.
38 Iti orot Moses Israel sabuw bairi kou’ay hibai arar yanamaim hibat naatu ata a’agir bairi Sinai oyawemaim tounamatar tur yawasin bai re itin naatu ya’abun it isat rena.
39 Wannan shine mutumin da ubannenmu suka ki su yi masa biyayya; su ka fitar da shi daga cikinsu, suka kudurta a zuciyarsu za su koma masar.
39 Baise it ata a’agir fanan men hibosiyasiyar, naatu fanan hikwahir hikokok i mi’itube hitamatabir maiye hitan Egypt hitatit.
40 A lokacin ne suka cewa Haruna, 'ya yi masu allolin da za su jagorance su zuwa masar. Domin kuwa ga zancen Musan nan da ya fito da mu daga Masar, ba mu san abin da ya faru da shi ba.'
40 Imih Aaron hiu, ‘Aki akokok god ta kusinaf au nai i’iyon ebonawiyi. Moses Egyptane nawiyi atitit men aso’ob abisa isan matar.’
41 Sai suka kera dan maraki suka kawo wa gunkin hadaya, suka yi murna da abin da hannayensu suka kera.
41 Nati ana veya’amaim aibat ta cow natun ana yumatabe hibu’ur. Naatu sibor hibow hina sawar i umahimaim hisinaf mamatar ana sibor hiyai naatu ana hiyuw hibow hiyasisir.
42 Allah ya bashe su su bauta wa tauraran sama, kamar yadda yake a rubuce cikin littattafafan annabawa, 'Kun mika mani hadayu na yankakkun dabbobi a jeji ne a shekaru arba'in din nan ya ku Isra'ilawa?'
42 Baise God mafutih, naatu mar ana sawar kwafirih isan ibasit. Dinab orot hai Bukamaim hikikirum na iturobe,
43 Kun yarda da haikalin Molek da kuma tauraron allahn nan Rafem, da kuma siffofin nan da kuka kera don ku yi masu sujada; don haka zan kai ku bauta har gaba da Babila.'
43 Kwa i god Moloch ana sis kwa’abar kwareremor,
44 Kakkaninmu suna da alfarwa ta sujada domin shaida a cikin jeji, kamar yadda Allah ya umarta yayin da ya yi magana da Musa, cewa ya yi shi bisa ga salon da aka nuna mashi.
44 “Ata a’agir God ana sis arar yanamaim hiyai hima’am i God ana itinin nati’imaim bairi hima’am. Nati sis i God mi’itube Moses iu bi’obaiy na’atube naatu God yayakitifuw na’atube hiwowab.
45 Wannan shine Alfarwar da kakkaninmu suka zo da shi, a lokacin Joshuwa. Wannan ya faru ne yayin da suka mallaki wannan kasa ta al'ummai da Allah ya kora a gaban kakkaninmu. Haka abin yake har ya zuwa zamanin Dauda,
45 Nati ufunamaim, ata a’agir sis tamahinah biyahine nan hibai hi’abar Joshua babanamaim bonawiyih bairi hirun sabuw afa hai tafaram God nunih hititit i hai tafaram hibai. Naatu nati sis i ma’am David ana veya’amaim tit.
46 wanda ya sami tagomashi a wurin Allah; don ya gina masujada domin Allah na Yakubu.
46 David ana baibais gagamin na’in God biyanane bai, imih ifefeyan bar tawowab. Jacob ana God isan
47 Amma Sulaimanu ne ya gina Gidan Allah.
47 baise iti bar i Solomon wowab.
48 Sai dai Madaukaki ba yakan zauna a gidan da hannaye suka gina ba, kamar yadda annabin ya ce,
48 “Baise Auyomtoro’ot ana God i men orot bar tewowowabimaim ema’ama’amih, dinab orot eo kikirum na’atube.
49 'Sama kursiyina ce, duniya kuwa wurin ajjiye sawayena ne. To wane irin gida za ku gina mani? inji Ubangiji: ko kuwa ina ne wurin da zan huta?
49 ‘Mar i ayu au urama’ama,
50 Ko ba hannayena ne suka yi dukan wadannan ba?'
50 Sawar iti kwanotanot men ayu asinaf himatar?’
51 Ku mutane masu taurin kai masu zuciya mara kaciya da kunnuwa marasa ji, kullum kuna gaba da Ruhu Mai Tsarki, kuna aikata abin da kakkaninku suka aikata.
51 “Kwa i dogor fokarih naatu dogor wanawanan gugumin naatu tain gugurih God ana tur men kwanonowar! Kwa i a’a’agir ah kwabat, mar etei Anun Kakafiyin kwarurukouw!
52 Wane annabi ne kakkaninku ba su tsanantawa ba? Sun kashe annabawan da suka rigayi zuwan Mai Adalcin nan, kuma kun zama wadanda suka kasance masu bashe shi da masu kashe shi,
52 Kwa a’agir dinab orot marasika hima’am etei hirouw hi’a’akirih, nati dinab oro’orot i marasika iti orot gewasin nan isan hikurereb. Baise kwa uwatanah hirouw himorob, naatu boun kwa iti orot gewasin nan baban kwao kwarab morob.
53 kune mutanen da kuka karbi shari'a wadda mala'iku suka bayar, amma ba ku kiyaye ta ba”.
53 Kwa i God ana ofafar tounamatar hiyafar re’er kwabai, baise men kwabobosiyasiyar!”
54 Yayin da majalisar suka ji wannan, sai ransu ya baci kwarai, har suna cizon hakoransu don gaba da Istifanus.
54 Kaniser hima Stephen eo hinonowar yah so’ar gagamat bufutih hikarmusiyan himisir
55 Amma shi, cike da Ruhu Mai Tsarki, sai ya daga idonsa sama, ya ga daukakar Allah; ya kuma hango Yesu na tsaye a hannun daman Allah.
55 Baise Stephen God Anun Kakafiyin biyan etei karatan batabat au mar nuwra’at God ana marakaw itin naatu Jesu sisibin asukwafune batabat itin.
56 Istifanus ya ce, “Duba, ina ganin sama ta bude, ga Dan Mutum na tsaye a hannun dama na Allah.”
56 Basit eo, “Kwanuw ra’at! Ayu mar ana etawan botawiy Orot Natun God ana asukwafune bat ai’itin!”
57 Amma yan majalisar suka daga murya da karfi, suka yi ihu, suka kuma toshe kunnuwansu, gaba dayansu suka afka masa;
57 Fanah aumetawat hiwow tainih higibud, imaibo etei au ta’imon hinunuw hibai
58 suka fitar da shi bayan gari, suka jejjefe shi da duwatsu, don shaida sai suka tube manyan rigunansu suka ajiye a gaban wani matashi da ake ce da shi Shawulu.
58 hitain hitit bar merar gagamin ufunane hitaiy re kabayamaim hirab, orot iyab baifuwenamaim sif hirurubon, hai faifuw nati orot boubun wabin Saul anamaim hiya.
59 Lokacin da suke kan jifan Istifanus, ya dinga kira yana cewa, ''Ya Ubangiji Yesu, ka karbi ruhu na.”
59 Kabayamaim hibat hirabirab auman Stephen Regah isan ifefeyan eo “Regah Jesu ayubu kubai!”
60 Ya durkusa ya daga murya da karfi, ya ce, “Ya Ubangiji, kada ka rike wannan zunubi a kansu.” Yayin da ya fadi wannan, sai ya yi barci.
60 Sun yowen fanan aumetawat erererey auman i wow eo, “Regah abisa ayu isou tisisinaf hai
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Atos 7, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.