Atos 1

Litafi Mai-tsarki (HAU_ULB) vs AAI

Sair da comparação
AAI TUR GEWASIN O BAIBASIT BOUBUN
1 Littafin da na rubuta da farko, Tiyofilos, ya fadi abubuwan da Yesu ya fara yi ya kuma koyar,
1 Theophilus au buk wantoro’ot i Jesu ana bowabow etei mi’itube busuruf bow sabuw i’obaibiyih inan
2 har zuwa ranar da aka karbe shi zuwa sama. Wannan kuwa bayan da ya ba da umarni ga zababbun manzanninsa ta wurin Ruhu Mai Tsarki.
2 God bora’ah au mar yey isan i ao akirum. Baise au mar yena’e ana veya orot iyab kob abarin isan rurubinih i Anun Kakafiyinane roube’aten tur itih.
3 Bayan ya sha wahala, ya bayyana kan sa da rai a garesu, da alamu da dama masu gamsarwa. Kwana arba'in ya baiyana kansa a garesu yana yi masu magana game da mulkin Allah.
3 Ana bai’akir ufunamaim, isah irerereb hai not hikwaris hima hibinotanot ana sinaf ef tata’amaim botabirih hi’itin hiturobe i, i yawasin ma’ama, veya 40 wanawanan ana bairererebamaim God ana aiwob isan i’obaibiyih hima hinowar.
4 Yayin da yana zaune tare da su ya basu umarni cewa kada su bar Urushalima, amma su jira alkawarin Uban, wanda ya ce, ''Kun ji daga gare ni,
4 Veya ta bairi hima bay hi’aa ana maramaim, iuwih eo, “Jerusalem men kwanihamiy, baise kwanama Tamai a siwar baitimih eomatani, ao kwanonowar isan kwanakaif.
5 cewa Yahaya babu shakka ya yi baftisma da ruwa, amma ku za a yi maku baftisma da Ruhu Mai Tsarki nan da kwanaki kadan.''
5 Anayabin John i harewamaim bapataito it, baise veya bai’ab na’atube ufunamaim kwa boro Anun Kakafiyinamaim bapataito kwanab.”
6 Sa'adda suna tare suka tambaye shi, ''Ubangiji, a wannan lokaci ne za ka maido da mulki ga Isra'ila?”
6 Basit Tur Abarayah etei hina hibita’imon ana veya hibatiy, “Regah, karam iti boun aiwob itab Israel sabuw ititih maiye?”
7 Ya ce masu, ''Ba naku bane ku san lokaci ko sa'a wanda Uba ya shirya ta wurin ikonsa.
7 Iyafutih eo, “Veya naatu sumar abisa’amaim iti sawar hinamamatar isan i God akisin ana fair tafanamaim veya yakitifuw, i boro men kwa kwanaso’obamih.
8 Amma za ku karbi iko, idan Ruhu Mai Tsarki ya zo bisanku, sa'annan za ku zama shaidu na cikin Urushalima da kuma cikin dukan Yahudiya da Samariya, har ya zuwa karshen duniya.”
8 Baise kwa i Anun Kakafiyin nanan ana veya’amaim fair boro kwanab, naatu ayu isau Jerusalemamaim boro kwanabusuruf kwanakubuna, kwanatit Judea wanawanan, Samaria, naatu kwanatit kwanan tafaram yomanin.”
9 Lokacin da Ubangiji Yesu ya fadi wadannan abubuwa, yayin da suna kallon sama, sai aka dauke shi zuwa sama, kuma girgije ya boye shi daga idanunsu.
9 Iti na’atube eo ufunamaim, God bora’ah yen himtitiy auman in sakuk wanawanan run himat kasiy.
10 Da suka dinga kallon sama yayin da ya tafi, nan da nan, mazaje biyu suka tsaya a gabansu cikin fararen tufafi.
10 Matah etei hikubar nati mar wanawanan rurumaim hibat hi’i’itin, naniyan meyemeye orot rou’ab hai faifuw kwes sisibihimaim himatar. Tounamatar ro’ab bai’ufununayah bairi teo|alt="Two angels speaking to disciples" src="CN01887B.TIF" size="col" loc="Act 1.10" copy="©1978 David C. Cook Publishing Co." ref="1.10-11"
11 Suka ce, ''Ku mazajen Galili me yasa ku ke tsaye a nan kuna kallon sama? Wannan Yesu wanda ya hau zuwa sama zai dawo kamar yadda kuka gan shi yana tafiya zuwa sama.''
11 Naatu hi’uwih. “Galilee oro’orot, kwa aisim kwabat au mar kwanuwanuw? Iti Jesu ta’imon God kwa biyamaim bora’ah au mar yey, i boro ef ta’imon kwa’itin yeyebe boro namatabir maiye nanan kwana’itin.”
12 Da suka dawo Urushalima daga dutsen Zaitun, wanda ke kusa da Urushalima, tafiyar Asabaci daya ne.
12 Imaibo Olive Oyaw hihamiy himatabir maiye hin Jerusalem hitit, ef ana manin i one kilometre na’atube.
13 Da suka iso, sai suka haye zuwa cikin bene inda suke da zama. Sune su Bitrus, Yahaya, Yakubu, Andarawus, Filibus, Toma, Bartalamawus, Matiyu, Yakubu dan Alfa, Siman mai tsattsauran ra'ayi, kuma da Yahuza dan Yakubu.
13 Hina bar hitit, naatu hiyen bar awan ta no tafan i hima’ama’amaim hitit. Iyabowat nati’imaim hima’ama wabih i iti, Peter, John, James, Andrew, Philip, Thomas, Bartholomew, Matthew, naatu James, Alpheus natun, naatu Simon Kafafarayan, naatu Judas, James natun.
14 Dukansu kuwa suka hada kai gaba daya, yayin da suka ci gaba da naciya cikin addu'a. Tare da su kuma akwai mata, Maryamu mahaifiyar Yesu, da kuma 'yan'uwansa.
14 Iti orot i mar etei hina hita’imon hiyoyoyoban, baibin bairi, naatu i wanawanahimaim i Mary Jesu hinah naatu taitin auman.
15 A cikin wadannan kwanaki Bitrus ya tashi tsaye a tsakiyar 'yan'uwa, kimanin mutane dari da ashirin, ya ce,
15 Nati ana veya’amaim bai’ufununayah etei 120 na’atube wanawanahimaim Peter misir eo,
16 '' 'Yan'uwa, akwai bukatar Nassi ya cika, wanda Ruhu Mai Tsarki ya fada a baya ta bakin Dauda game da Yahuza, wanda ya jagoranci wadanda suka kama Yesu
16 “Taitu, marasika Anun Kakafiyin David iwan Bukamaim eo kikirum i Judas ana sinafumaim nati tur na yabin matar. I rafot rouwayan na’atube sabuw bonawiyih Jesu hifatum.
17 Domin yana daya daga cikinmu kuma ya karbi rabonsa na ladan wannan hidima,”
17 Judas i ata kou’ay orot ta naatu iti bowabow wanawananamaim bairi tabow.
18 (Wannan mutum fa ya sai wa kansa fili da cinikin da ya yi na muguntarsa, kuma a nan ya fado da ka, cikinsa ya fashe, hanjinsa suka zubo waje.
18 Bowabow kakafin sisinaf isan ana baiyan hibitin imaim me tubun ukwarin aubabe re yi yan fudir kabutin ihouw.
19 Duka mazaunan Urushalima suka ji wannan, saboda haka suka kira wannan fili da harshensu “Akeldama'' wato, “Filin Jini.”)
19 Sabuw Jerusalem hima’ama etei ana tur hinowar, imih hai turamaim nati efan wabin Akeldama hiwab. Wab anayabin ‘Rara ana Efan.’
20 “Domin an rubuta a littafin Zabura, 'Bari filinsa ya zama kufai, kada a bar kowa ya zauna wurin,'kuma, 'Bari wani ya dauki matsayinsa na shugabanci.'
20 Anayabin Psalm wanawananamaim iti na’atube eo,
21 Saboda haka ya zama dole, daya daga cikin wadanda suke tare da mu tun lokacin da Ubangiji Yesu yana shiga da fita, a tsakaninmu,
21 Isan imih, igewasin orot yait ata Regah Jesu wanawanatamaim ma reremor ana veya i bairi tama tabowabow boro i tanarubin.
22 farawa daga baftismar yahaya har zuwa ranar da aka dauke shi daga wurinmu zuwa sama, ya zama daya daga cikin mu wurin shaidar tashinsa.”
22 Naatu nati orot i John Baptist ana veya’amaim bairi taibuya tana Jesu hibora’ah au mar yey i boro tanarubin. Anayabin ata orot ta nati na’atube tanarurubin i boro Jesu morobone mimisir isan bairi sif tanarubon.”
23 Suka gabatar da mutum biyu, Yusufu wanda ake kira Barsabbas, wanda kuma aka yiwa suna Justus, da kuma Matayas.
23 Basit orot rou’ab hikutaitih, Joseph wabin ta Barsabas, wabin baitounin Justus naatu Mathias hairi hirubinih.
24 Su ka yi addu'a suka ce, ''Ubangiji, kai ka san zuciyar dukan mutane, ka bayyana mana wanda ka zaba cikin su biyun nan
24 Imaibo hiyoyoban. “Regah o sabuw etei dogoroh iso’ob. Imih abifefeyani orot iti rou’ab kwi’obaiyi menatan i o irubin. Peter ana ofonah bairi teyoyoyoban|alt="Peter and others praying" src="cn01903B.tif" size="col" loc="Act 1.24" copy="©1978 David C. Cook Publishing Co." ref="1.24"
25 Domin ya dauki gurbin da kuma manzancin daga inda Yahuza ya kauce zuwa nashi waje''
25 Judas ana efan nab tur abarayan namatar, anayabin Judas iti efan ihamiy ana ma’ama efan rurubinimaim in.”
26 suka jefa kuri'a a kansu; zabe ya fada kan Matayas kuma suka lissafta shi tare da manzanni sha dayan.
26 Imaibo hi’arow, naatu Mathias wabin hisusu’ub ana veya arow ben, basit Mathias hibai tur abarayah nah 11 hima’ama wanawanah run.

Ler em outra tradução

Comparar com outra

Estude este capítulo no WhatsApp

Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Atos 1, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.