Atos 11
Litafi Mai-tsarki (HAU_ULB) vs AAI
1 Yanzu Manzani da 'yan'uwa wadanda suke cikin Yahudiya suka ji cewa al'ummai ma sun karbi maganar Allah
1 Tur Abarayah naatu baitumatumayah Judea wanawanan Ufun Sabuw God ana tur hibaib isan tur hinowar.
2 Lokacin da Bitrus ya je Urushalima, wadanda suke na kaciya suka zarge shi;
2 Imih Peter yena Jerusalem titit ana veya baitumatumayah hai ar afu’afuw himisir higam hio,
3 suka ce, “Ka hada kai tare da mutane marasa kaciya kana ci tare da su!”
3 “O in Ufun Sabuw hai ar mo’oh tutufih bairi kwama kwa’aa kwatomatom iti ina.”
4 Amma Bitrus ya fara bayyana masu dalla-dalla; ya ce,
4 Naatu Peter busuruf aneika abisa mamatar i kubuna hai tur eowen eo.
5 Ina addu'a a cikin birnin Yafa, sai na ga wahayi game da taska yana saukowa, kamar babban mayafi da aka saukar daga sama ta kusurwan nan hudu. Ya sauko gabana.
5 “Veya ta Joppa ama ayoyoyoban ana maramaim matau hibora’ah sawar ta rar gagamin na’atube tainin kwafe’en marane hikuhamihamiy rena sisibu’umaim nutanub.
6 Na zura masa ido kuma na yi tunani a kansa, na ga dabbobi masu kafa hudu na duniya, miyagun dabbobi, da masu rarrafe, da tsuntsayen sama.
6 Ayu anunuwariy for yumatah ta ta a’itan, uma’ar, kok, uway naatu mamu aitah,
7 Sai na ji murya tana ce da ni, “Tashi, Bitrus, yanka ka ci.”
7 basit orot ta fanan anowar iuwu eo, ‘Peter kumisir sawar iti kurouw ku’aa.’
8 Na ce, “Ba haka ba, Ubangiji: gama babu abu mara tsarki ko mai kazanta da ya taba shiga bakina.”
8 Baise ayu ao, ‘Regah men karam, anayabin bay kakafih naatu gubagub auman men kafa’imo awau’umaim narunamih.’
9 Amma murya ta amsa kuma daga sama cewa, “Abin da Allah ya kira mai tsarki, kada ka kira shi mara tsarki.”
9 Baise orot fanan iban maiye marane eafare eo, ‘Sawar abisa God kurereb gewasin eo, o men kakafin inarouw inao’omih.’
10 Wannan ya faru sau uku, sai dukan komai ya koma sama.
10 Sawar iti i mar tounu matar, basit yomaninamaim sawar tutufin etei matabir maiye in mar wanawanan run.
11 Nan da nan sai ga mutane uku tsaye a gaban gidan da muke; an aike su daga Kaisariya zuwa gare ni.
11 Nati ana veya’amaim orot tounu Caesarea’ane ayu isou hiyafarih hina bar ama’ama imaim hitit.
12 Ruhun ya umurce ni in tafi tare da su, ba tare da nuna banbanci game da su ba. Yan'uwan nan shida sun tafi tare da ni, sai muka shiga gidan mutumin.
12 Anun Kakafiyin iuwu bairi kwanan men inakwahir, naatu Joppa’ane taitu nah six hituru bairi an Caesarea atit naatu orot wabin Cornelius ana bar arun.
13 Ya fada mana yadda ya ga mala'ika tsaye a cikin gidansa yana cewa “Aiki mutane zuwa Yafa, su kirawo Saminu wanda ake kira Bitrus.
13 Cornelius ana bar wanawanan Tounamatar mi’itube irerereb i’itin i ai tur eowen naatu tounamatar iu, ‘Orot afa iniyunih hinan Joppa orot wabin Simon Peter biyan hinatit.
14 Zai gaya maku sakon da za ku sami ceto kai da dukan gidanka.”
14 Naatu i boro ayawas ana tur nab nan nao kwananowar, naatu nati turamaim o a nibur bairi naatu taituwa afa bairi kwama’am boro yawas kwanab.’
15 Da na fara magana da su, Ruhu Mai Tsarki ya sauko akansu kamar yadda ya sauko mana tun da farko.
15 “Naatu ayu abusuruf ao anan ana maramaim Anun Kakafiyin re targabuwih, anamaim it tatar gabuwit na’atube.
16 Sai na tuna da maganar Ubangiji, yadda ya ce,”Hakika Yahaya ya yi baptisma da ruwa, amma ku za a yi maku baptisma da Ruhu Mai Tsarki.”
16 Imaibo ayu Regah abisa eo i anot, ‘John i harewamaim bapataito it, baise kwa boro Anun Kakafiyinamaim bapataito kwanitih.’
17 To, idan Allah ya yi masu baiwa kamar yadda ya yi mana yayin da muka bada gaskiya ga Ubangiji Yesu Almasihu, wane ni da zan yi jayayya da Allah?
17 Imih iti i bebeyan, God siwar ta’imon Ufun Sabuw itih, it Regah Jesu Keriso tabitumitum ana maramaim bitit na’atube. Imih ayu yait God abisa sisinaf boro ata’otan?”
18 Da suka ji wadannan abubuwa, suka rasa ta cewa, amma suka daukaka Allah suka ce “Ga al'ummai ma Allah ya basu tuba zuwa rai.”
18 Iti tur hinonowar ana veya hai gamin sawar, God hibora’ara’ah hio, “Turobe. God Ufun Sabuw auman kakafih baihamiyen yawas bain isan hai ef botawiy itih.”
19 Sai wadanda suka warwatsu saboda tsananin da ya bi bayan mutuwan Istifanas, suka yadu har zuwa Finikiya, Kuburus da Antakiya, amma suka yi wa'azin Yesu ga Yahudawa kadai.
19 Biyababan bai’akir kakafin Stephen hirab momorob ana maramaim matar, baitumatumayah tarbounih hitit nanabin hin. Afa hin Fonisia, Cyprus, naatu Antioch imaim hitit Jew akisihimo isah tur gewasin hifaram.
20 Amma wadan sunsu, mutane daga Kuburus da Kurane, suka zo Antakiya suka yi magana da hellenawa, suna yi masu wa'azin Ubangiji Yesu.
20 Baise baitumatumayah afa Cyprus naatu Sairini hima’am hin Antioch hitit Ufun Sabuw auman isah hibinan tur gewasin Jesu Keriso isan hai tur hi’owen.
21 Kuma ikon Ubangiji yana tare da su, har mutane da yawa suka gaskata kuma suka juyo wurin Ubangiji.
21 Regah ana fair tafah mara’at hibinan sabuw moumurih na’in hitumatum Regah isan hitatabir.
22 Labari game da su ya iso kunnen ikilisiya da ke Urushalima: sai suka aika da Barnaba zuwa can Antakiya.
22 Abisa hisisinaf ana tur in Jerusalem ekaleisia hinowar, basit Barnabas hiyafar na Antioch tit.
23 Da ya iso kuma ya ga kyautar Allah, sai ya yi farinciki; ya karfafa su dukka su kafu cikin Ubangiji da dukan zuciyar su.
23 Natitit ana maramaim God sabuw mi’itube bigegewasinih itih, basit yan sisir naatu koufair itih eo, dogor tutufin etei kwaniturobe Regah sisibinika kwanama.
24 Domin shi mutumin kirki ne, cike kuma da Ruhu Mai Tsarki da bangaskiya, sai mutane da yawa suka karu ga Ubangiji.
24 Barnabas i orot gewasin, Anun Kakafiyin biyan karatan naatu ana baitumatum fairin, imih sabuw moumurih na’in bow hina Regah biyan hitit.
25 Sai Barnaba ya tafi Tarsus domin ya nemi Shawulu.
25 Imaibo Barnabas Saul nuwihinamih in Tarsus tit.
26 Da ya same shi, ya kawo shi Antakiya. Ya kasance, shekara guda suna taruwa tare da ikilisiya suka koyar da mutane da yawa. A Antakiya ne aka fara kiran almajiran Krista.
26 Nuwih inanan baib ana maramaim nawiy hairi hina Antioch hitit, imaim kwamur ta’imon tutufin ekaleisia nati’imaim bairi hima. Naatu sabuw bai’ufununayah boubuh kou’ay gagamin na’in hi’obaibiyih. Imih bai’ufununayah tafaram Antioch imaim wab iti Kirisiyan teo imaim matar.
27 A cikin kwanakin nan wadansu annabawa daga Urushalima suka zo Antakiya.
27 Nati ana veya’amaim dinab orot afa Jerusalemane hina Antioch hitit.
28 Daya daga cikinsu, mai suna Agabas ya mike tsaye yayi magana da ikon Ruhu cewa za a yi tsanani fari ko'ina a duniya. Wannan ya faru ne a zamanin Kalaudiya.
28 Naatu dinab orot ta wabin Agabus Anun Kakafiyin ana fairamaim misir eo, “Baimar kakafin boro’omo tafaram wanawanan namatar.” Iti baimar i Claudius i’aiwob ma’ama ana veya’amaim matar.
29 Sai, almajiran, suka dau niyya kowa gwargwadon karfinsa, su aika wa 'yan'uwa da ke Yahudiya da taimako.
29 Bai’ufununayah hai not hibogaigiwas i hai mour ana fofonin na’atube tuwahinah Judea hima’am baibaisih isan hio,
30 Suka yi haka; sun aika wa dattawa da kudi ta hanun Barnaba da Shawulu.
30 naatu hisinaf. Imaibo Barnabas, Saul hairi umahimaim hiyafar hibai hin ai’in Jerusalem hima’am hitih.
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Atos 11, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.