Atos 10
Litafi Mai-tsarki (HAU_ULB) vs AAI
1 An yi wani Mutum a birnin Kaisariya, mai suna Karniliyas, shugaban sojoji ne na kungiyar da ake kira Italiya.
1 Caesarea imaim orot wabin Cornelius Rome baiyowayah hai orot ukwarin baiyow ana kou’ay wabin Italian Regiment.
2 Mutum ne mai ibada, wanda ya mika kansa da iyalinsa ga bautar Allah; ya kan bada taimakon kudi mai yawa ga Yahudawa, kuma yana addu'a ko yaushe ga Allah.
2 Cornelius i God ana orot ta, i ana nibur tutufin etei God hikwakwafir, baibais gagamin maiyow yababan wairafih bitih, naatu mar etei God isan yoyoyoban. Cornelius eyoyoyoban|alt="Cornelius praying" src="cn01943B.tif" size="col" loc="Act 10.2" copy="©1978 David C. Cook Publishing Co." ref="10.2"
3 Wajen sa'a ta tara ga yini, an bayyana masa cikin wahayi mala'kan Ubangiji na zuwa gare shi sai mala'ikan ya ce masa, ''Karniliyas!''
3 Veya ta rabirab three korok na’atube matan hibora’ah God ana tounamatar na run wabin su’ub eo, “Cornelius!”
4 Karniliyas ya zuba wa mala'ikan ido a tsorace ya ce ''Menene, mai gida?'' mala'ikan ya ce masa, ''Addu'ar ka da taimakon ka ga talakawa ya kai sama matsayin sadaka abin tunawa a gaban Allah,
4 Cornelius matan takiyat itinkikin erebirubir auman eo, “Regah abisa kukokok?”
5 ''Yanzu ka aika mutane zuwa birnin Yafa su kawo mutum mai suna Saminu wanda ake kira Bitrus.
5 Imih boun orot afa iniyafarih hinan Joppa orot Simon, wabin ta Peter, i hinanawiy bairi hinan.
6 Yana zama tare da Saminu majemi, wanda gidansa ke bakin teku.
6 Simon bobaituw kanabihimaim sawar yumatah ta ta sakirayan i ana baremaim bairi tema’am, ana bar tor rewan ebatabat.”
7 Da mala'ikan da ya yi magana da shi ya tafi, Karniliyas ya kira biyu daga barorin gidansa, da kuma soja guda mai bautar Allah daga cikin sojojin da suke masa hidima.
7 Basit tounamatar hairi hio inan ufut, Cornelius ana bowayah orot rou’ab naatu baiyowayah orot ta’imon e’af ayuwih. Iti baiyowayan orot auman i God ana orot, Cornelius biyan ana tafafarayan orot.
8 Karniliyas ya fada masu dukan abin ya faru sai ya aike su Yafa.
8 Sawar etei himamatar na’atube hai tur eowen, basit iyafarih hin Joppa hitit.
9 Washe gari wajen sa'a ta shida (tsakar rana) suna cikin tafiya da suka yi kusa da birni, Bitrus ya hau kan bene don ya yi addu'a.
9 Mar to orot efamaim hina Joppa hibiyubin auman, Peter auyit yen in bar tafan yoyoban isan.
10 Sai ya ji yunwa kuma yana bukatar wani abinda da zai ci, amma a yayin da mutanen na dafa abinci, sai ya ga wahayi.
10 Basit bayumih morob ana kok i bay taa, bay hibogaigiwas bifotamih i matan taratan.
11 Sai ya ga sararin sama ya bude kuma wani tasa na saukowa, wani abu kamar babban mayafi yana saukowa zuwa duniya, ana zuro shi ta kusuryoyinsa hudu.
11 Mar botawiy naatu sawar ta rar gagamin na’atube umasusun kwafe’en hikuhamihamiy re me yan titit itin.
12 A cikinsu kuwa akwai dukan halitun dabbobi masu kafa hudu da kuma masu rarrafe a duniya da tsunstayen sama.
12 Nati wanawanan for yumatah ta ta, kok uma’ar, gabunam, naatu kutor mamu. Peter matan hibora’ah masanuw kakafih biyah gubagug auman itah|alt="Peter’s vision" src="cn01945B.tif" size="col" loc="Act 10.12" copy="©1978 David C. Cook Publishing Co." ref="10.12"
13 Sai murya ta yi magana da shi; “Tashi, Bitrus, yanka ka ci ''
13 Orot fanan nowar eo, “Peter kumisir iti sawar kurouw ku’aa.”
14 Amma Bitrus ya ce ''Ba haka ba, Ubangiji, gama ban taba cin abu mara tsarki ko mai kazanta ba.”
14 Baise Peter iya’afut eo, “Men karam Regah, ayu men kafai sawar iti na’atube karitanih eregubagub auman aa’umih.”
15 Amma muryar ta sake zuwa masa karo na biyu kuma; “Abinda Allah ya tsarkake, kada ka kira shi kazantacce.”
15 Orot fanan iban bairou’abin e’af maiye, “Sawar abisa God eorereb gewasin rarouw men o a notamaim kakafin inarouw inao.”
16 Wannan ya faru sau uku; nan da nan sai aka dauki tasar zuwa sama.
16 Sawar iti na’atube mar tounu matar, imaibo naniyan meyemeye sawar matabir maiye yen mar run.
17 A yayin da Bitrus na cikin rudani game da ma'anar wahayin da ya gani, sai ga mutanen da Karniliyas ya aika suna tsaye a bakin kofar gidan, bayan sun tambayi hanyar zuwa gidan,
17 Peter matan hibora’ah sawar iti i’itin anayabin so’ob isan kasiy ma binotanot, orot Cornelius iyafarih hinan bar hitita’ur hina fur awan hibat.
18 Kuma suka yi sallama suna tambaya ko Saminu wanda ake kira Bitrus ya sauka a nan.
18 Hi’afariy hibatiyih hio, “Orot wabin Simon Peter iti a baremaim ema’am?”
19 A yayin da Bitrus yana kan tunani akan wahayin, Ruhu ya ce masa, “Duba, mutane uku na neman ka.”
19 Peter matan hibobora’ah isan boro’ika ma binotanot, Anun Kakafiyin iu eo, “Simon, orot nah tounu o tenunuwihi.
20 Tashi ka sauka ka tafi tare da su. Kada ka yi jinkirin tafiya tare da su, domin Nine na aike su.”
20 Imih kumisir kura’iy bar baban, men a inakutan baise bairi kwanan, anayabin ayu aiyafarih hina.”
21 Bitrus kuwa ya sauko wurin mutanen ya ce, “Ni ne wanda kuke nema. Me ya sa kuka zo?”
21 Peter misir ra’iy naatu iuwih eo, “Ayu orotoban iti kwa ayu kwanunuwuhu, kwa a’an aisim kwana?”
22 Suka ce, “Shugaban soja mai suna Karniliyas, adalin mutum kuma mai bautar Allah, yana da kyakkyawar shaida a dukan al'umman Yahudawa, shi ne wanda mala'ika mai tsarki na Allah ya aika domin ka zo gidansa, ya ji sako daga wurinka.”
22 Hiya’afut hio, “Aki i baiyowayan orot ukwarin wabin Cornelius iyafari ana. Iti orot ana yawas i gewasin, naatu God ebibiruw, Jew sabuw etei iti orot i tekakakafiy. Tounamatar kakafiyin iu, o tifefeyani itan ana bar, saise o abisa itao’o i tanowar isan.”
23 Sai Bitrus ya gayyace su su zo ciki kuma su zauna tare da shi. Washegari sai ya tafi tare da su, kuma wadansu 'yan'uwa daga Yafa suka raka shi.
23 Basit Peter nah tounu buwih bar hirun bairi fai ta’imon hi’in.
24 Kashegari suka shiga Kaisariya, Karniliyas kuwa yana jiran su; har ma ya gayyaci 'yan'uwansa da kuma abokansa na kusa.
24 Veya baitonin hina Caesarea hitit. Cornelius i ma matan ef i’itin, taintuwan afa e’af ayuwih hina ana baremaim bairi hima Peter hikakaif.
25 Ya kasance sa'adda Bitrus ya shiga, Karniliyas ya sadu da shi kuma ya durkusa ya yi masa sujada.
25 Peter na bar rur ana maramaim, Cornelius nanamaim sun yowen kwafir re.
26 Amma Bitrus ya tashe shi yana cewa, “Tashi tsaye! Ni ma mutum ne.”
26 Baise Peter imisiruw eo, “Kumisir ayu i orot o na’atube.”
27 A lokacin da Bitrus yake magana da shi, ya shiga ciki sai ya tarar da mutane da yawa sun taru a wuri daya.
27 Peter tur busuruf auman Cornelius hairi hirun hin bar wanawanan hitit naatu sabuw kou’ay gagamin na’in hima’am kouh yen.
28 Ya ce masu, “Ku da kanku kun sani bai dace Bayahuden mutum ya yi ma'amulla ko ya ziyarci wani ko wata kabila ba. Amma Allah ya ce da ni kada in ce da kowa mara tsarki ko kazantacce.
28 Iuwih eo, “Kwa etei kwaso’ob Jew hai ofafar men ebibasit boro Ufun Sabuw atinanawani bairi tatitayo’ay. Baise God i’obaiyu aitin ayu men orot ta biyan karitanin o gubagub anarouw anao.
29 Wannan shine yasa na zo ba tare da musu ba, a lokacin da kuka kira ni. Don haka na tambaye ku me ya sa kuka aika in zo.”
29 Imih ayu isou tur kwabiyafar, ayu men erekwahir auman anamih. Ayu kwa abibatiy, aisim ayu isou tur kwaiyafar ana?”
30 Karniliyas ya ce “Kwanaki hudu da sun wuce a daidai wannan lokaci, ina addu'a da cikin sa'a na tara (karfe uku) a gidana, sai na ga mutum tsaye a gabana da tufafi mai haske.
30 Cornelius iya’afut eo, “Veya kwafe’en na’atube sawaraka, veya three korok na’atube rabirab au baremaim ayoyoyoban, naniyan meyemeye orot ana faifuw kwes nau’umaim bat eo,
31 Ya ce, “Karniliyas, Allah ya ji addu'ar ka, kuma taimakon ka ga talakawa ya tuna ma Allah da kai.
31 ‘Cornelius, ayoyoban God nowar naatu a siwar sabuw yababan wairafih ibitih imaim ana not kusib.
32 Saboda haka ka aika da wani Yafa, ya kira maka mutum mai suna Saminu wanda ake kira Bitrus. Yana zama a gidan Saminu majemi, da ke bakin teku.
32 ‘Orot ta kwiyafar en Joppa imaim orot wabin Simon wabin ta Peter i Simon bobaituw kanabihimaim sawar ta ta sakirayan ana bar tor rewanamaim ema’am biyan etit.’
33 [Idan ya zo, zai yi magana da kai.]
33 Imih o isa tur saisewat aiyafar, naatu gewasin maiyow o ina itit, naatu aki etei God nanamaim Regah sawar etei eo biyuni nowaramih ama akakaif.”
34 Sai Bitrus ya bude bakinsa ya ce, “Gaskiya, na fahimci Allah baya nuna bambanci.
34 Imaibo Peter busuruf binan eo, “Ayu bounabo aso’ob, God men orot babin ta’imon itin yan ebaibimih.
35 Maimakon haka, cikin kowace al'umma duk mai ibada kuma mai aikata adalci karbabbe ne a gare shi.
35 Baise orot menan ta ta iyab i tibibiruw naatu abisa gewasin tisisinaf.
36 Ku kun san sakon da ya aika wa mutanen Isra'ila, a lokacin da ya sanar da labarin mai kyau na salama ta wurin Yesu Kristi, wanda shine Ubangiji na duka.
36 Tur God iyafar na Israel biyah titit i etei kwaso’ob, iti tur gewasin i tufuw Jesu Keriso wanawanamaim ema’am. It etei ata Regah.
37 Ku da kanku kun san al'amuran da suka kasance, wanda ya faru cikin Yahudiya, farawa daga Galili, bayan sanarwar baftismar da Yahaya ya yi.
37 Naatu kwaso’ob sawar abisa Judea wanawanan mamatar, John bapataito isan bibinan ufunamaim iti sawar i Galilee imaim busuruf.
38 Al'amura game da Yesu Banazare, yadda Allah ya kebe shi da Ruhu Mai Tsarki da iko kuma. Ya kuma ci gaba da aikin alheri da warkarwa ga dukan wadanda shaidan ya daure, domin Allah yana tare da shi.
38 Mi’itube Anun Kakafiyinamaim God Jesu Nazareth matuwan tafan eof nowah naatu fair tafan bisuwai i kwaso’ob. Naatu ana bowabow mi’itube run tit bow yawas gewasin sinaf, sabuw iyab afiy hai fairamaim hima’am etei biyawasih auman i kwaso’ob, anayabin God i hairi hima’am.
39 Mu shaidu ne ga dukan abubuwan da ya yi a kasar Yahudawa da cikn Urushalima, wannan Yesu wanda suka kashe, ta wurin giciye shi a akan itace.
39 Sawar abisa Jew hai me yan naatu Jerusalemamaim sisinaf etei i aki a’itah sif arurubon. Naatu onaf afe’enamaim hikubar momorob auman i aki aso’ob.
40 Wannan mutumin, Allah ya ta da shi rana ta uku ya kuma maishe shi sananne,
40 Baise veya tounu ufunamaim God morobone bora’ah maiye naatu iwa’an tit irerereb sabuw hi’itin.
41 ba ga dukan mutane ba, amma ga shaidun da Allah ya zaba tun da farko - mu kanmu, wadanda muka ci muka sha tare da shi bayan tashin sa daga matattu,
41 Men sabuw etei hi’itin, baise sabuw iyab God rurubinihiwat, nati i aki iyab morobone mimisir maiye ufunamaim bairi a’aa atomatomawat.
42 Ya umarce mu mu yi wa mutane wa'azi mu kuma tabbatar cewa shine wanda Allah ya zaba ya yi shariya bisa masu rai da matattu.
42 Naatu eobaiyuni tur gewasin sabuw etei isah ana binan hai tur ana’owen Jesu i God Rubin sabuw yawayawasih naatu murumurubih baibabatiyih isan.
43 Gareshi ne dukan annabawa suka yi shaida, domin dukan wanda ya bada gaskiya gareshi ya sami gafarar zunubai ta wurin sunansa.`
43 Dinab orot etei isan hibinan hio sabuw iyab i wabinamaim hinabitumatum boro hai bowabow kakafih nanotawiyen.”
44 Sa'adda Bitrus yana kan magana game da wadannan abubuwa, Ruhu Mai Tsarki ya sauko a kan dukan wadanda suke sauraron wa'azin sa.
44 Peter iti na’atube bat eo inan wanawanan Anun Kakafiyin ra’iy sabuw iyab hima tur hinonowar tar gabuwih.
45 Mutanen da ke kungiyar masu bi da suka yarda da kaciya, dukan wadanda suka zo tare da Bitrus suka yi mamaki, domin baiwar Ruhu Mai Tsarki ya sauko a kan al'ummai.
45 Jew baitumatumayah afa Peter bairi Joppa’ane hinan hifofofor men kafaita. God ana usar Anun Kakafiyin Ufun Sabuw auman tafahimaim isuwai re’ere isan.
46 Domin sun ji al'umman nan suna magana da wasu harsuna suna yabon Allah. Sai Bitrus ya amsa,
46 Naatu sabuw menah botabir tur ta ta hio God hibora’ara’ah.
47 “Ko akwai wanda zai hana wa wadannan baftisma ta ruwa, da shike suma sun karbi Ruhu Mai Tsarki kamar mu?”
47 “Iti sabuw boro yait harewamaim bapataito bain isan na’otanih? Anayabin Anun Kakafiyin it tabaib na’atube i auman hibaika.
48 Sai ya ba da umarni a yi masu baftisma cikin sunan Yesu Kristi. Sai suka roke shi ya kasance da su na wasu kwanaki.
48 Basit iuwih Jesu Keriso wabinamaim bapataito hibai, naatu Peter veya bai’ab na’atube bairi ma isan hifefeyan nati’imaim bairi hima.
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Atos 10, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.