Apocalipse 5
Litafi Mai-tsarki (HAU_ULB) vs AAI
1 Sa'annan na ga a cikin hannun daman wanda ke zaune a kan kursiyin, na ga littafi wanda ke da rubutu ciki da waje, an kuma hatimce shi da hatimai bakwai.
1 Imaibo orot urama’ama afe’en ma’am uman ana asukwafune Fef firorow roun roun hikirum, naatu mar etei seven hibikwah bobotanen aitin. Buk hifirorow naatu etei 7 hikwah|alt="Birny Boyd's scroll with seven seals" src="scroll-BB.tif" size="col" loc="Rev 5.1" ref="5.1"
2 Na kuma ga wani kakkarfan mala'ika na shela da murya mai karfi, “Wa ya isa ya bude littafin ya kuma bambare hatimin?”
2 Naatu tounamatar fairin aitin fanan aumetawat eorereb eo, “Orot yait gewasin boro iti fef firorow hikwah inu’in natafufur nabotawiy?”
3 Ba wani a sama ko a kasa ko karkashin kasa da ya iya ya bude littafin ko ya karanta abin da ke cikinsa.
3 Baise men yait ta maramaim, tafaramamaim, o me baban boro iti fef firorow nabotawiy naatu wanawanan nanuwariy.
4 Na yi kuka mai zafi saboda ba wani da ya cancanta da zai bude littafin ko ya karanta abin da ke cikinsa.
4 Ayu arerey men kikimin ta, anayabin men yait ta gewasin ma’am atita’ur boro iti fef firorow tabotawiy wanawanan tananuwariy.
5 Amma daya daga cikin dattawan nan ya ce mani, “Kada ka yi kuka. Duba! Zaki na kabilar Yahuza, Tushen Dauda, ya yi nasara. Ya cancanci bude littafin da kuma hatimansa bakwai.”
5 Imaibo regaregah ai’in ta iuwu eo, “Ei! men inarerey! Lion Judah ana bigane David uwan orot iti sawar isnowahika. I karam boro iti fef firorow mar seven hikwahen ti’inu’in boro natafoforen nabotawiyen.”
6 Na ga Dan Rago yana tsaye tsakanin kursiyin da rayayyun halittun nan guda hudu a cikin dattawa. Yana kama da wanda aka kashe. Yana da kafonni bakwai da idanuwa bakwai; wadannan sune ruhohin Allah bakwai da aka aiko zuwa dukan duniya.
6 Imaibo ayu Lamb hi’a’asabun i sawar yawasih ma’anih kwafe’en, naatu regaregah ai’in hi’ar bebera’uh nah yan foun urama’ama nanamaim batabat aitin. I ukwarinamaim ana rarag etei seven naatu matan etei seven, nati i wagabur seven God iyafarih hitit tafaram wanawananamaim.
7 Ya tafi ya karbi littafin daga hannun daman wanda ke zaune bisa kursiyin.
7 Lamb na urama’ama afe’en orot nati ma’am uman ana asukwafune fef firorow bosair.
8 Lokacin da Dan Ragon ya dauki littafin, rayayyun halittun nan hudu da dattawan nan ashirin da hudu suka fadi har kasa a gaban Dan ragon. Kowannen su na dauke da molo da tasar zinariya cike da kayan kamshi, wadanda kuwa sune addu'o'in masu ba da gaskiya.
8 Naatu nati na’atube sisinaf anamaramaim sawar yawasih kwafe’en naatu regaregah ai’in 24 Lamb nanamaim hira’iy, ta’ita’imon umahimaim etei douduf hibow naatu fi’ufiu ana tew i gold. Imaim fi’ufiu hibiwanen auman hibow, nati i God ana sabuw hai yoyoban.
9 Suka raira sabuwar waka: “Ka cancanta ka dauki littafinka kuma bude hatimansa. Domin an yanka ka, da jininka ka saya wa Allah mutane daga kowacce kabila, harshe, jama'a da al'umma.
9 Naatu ew boubun hitabor,
10 Ka maishe su mulki da firistoci su bauta wa Allanmu, kuma za su yi mulki a duniya.”
10 O iti sabuw ibow firis ana aiwob iwowab matar ata God isan tanabow,
11 Da na duba sai na ji karar mala'iku masu yawa kewaye da kursiyin da rayayyun halitu da kuma dattawa. Jimillarsu ya kai dubbai goma, sau dubbai goma, da dubun dubbai.
11 Imaibo ayu anuw naatu tounamatar moumurih maiyow fanah anowar, tounamatar himour kwanekwan taniyab men karam thousand million na’atube. I urama’ama sawar yawasih kwafe’en naatu regaregah ai’in hi’arbebera’uhih.
12 Suka tada murya da karfi suka ce, “Macancanci ne Dan Ragon da aka yanka ya karbi iko, wadata, hikima, karfi, girma, daukaka da yabo.”
12 Fanah aumetawat na’in ew hitabor,
13 Na ji kowanne halittaccen abu da ke cikin sama da kasa da karkashin kasa da cikin teku - dukan abubuwan da ke cikinsu - na cewa, “Ga shi wanda ke zaune a kan kursiyin da kuma Dan Ragon, yabo, girma, daraja, da kuma ikon yin mulki, har abada abadin.
13 Imaibo ayu sawar yawasih bai’e’etawayah mar wanawanan, tafaram wanawanan, me wanawanan, riy wanawanan etei fanah sib hitatabor anowar.
14 Sai rayayyun halittun nan hudu suka ce, “Amin!” dattawan nan kuma suka fadi da fuskokinsu suka yi sujada.
14 Sawar yawasih ma’anih kwafe’en etei fanah hibora’ah hio, “Turobe!” regaregah ai’in yumatah aubabe hire hikwafir.
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Apocalipse 5, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.