Apocalipse 3
Litafi Mai-tsarki (HAU_ULB) vs AAI
1 “Zuwa ga mala'ikan ikilisiyar Sardisu rubuta: ' Wadannan ne kalmomin wanda yake rike da ruhohi bakwai na Allah da taurari bakwai. “Na san abin da ka aikata. Ka yi suna cewa kana raye amma kai mattacce ne.
1 “Iti tur i Sardis ekaleisia ana tounamatar isan inakirum.
2 Ka farka ka karfafa abin da ya rage amma ya kusan mutuwa, domin ban sami ayyukanka cikakku a gaban Allahna ba.
2 Kwamisir! Abisa kikimin biyamaim ema’am koufair kwanitinibo namorob nasawar, anayabin kwa abisa kwasisinaf au God matanamaim atitita’ur i men gewasin anababatun.
3 Domin haka sai ka tuna, da abubuwan da ka karba kuma kaji. Ka yi biyayya da su, ka kuma tuba. Amma idan baka farka ba, zan zo maka kamar barawo, kuma ba zaka farga da sa'ar da zan zo gaba da kai ba.
3 Abisa kwanowar kwabaib i kwananot, kwanabosiyasiyar naatu dogor hinikitabir. Baise men kwanamimisir na’at, ayu boro bainowan mowan na’atube anan, naatu veya boro men kwa kwanotanotamaim ananamih.
4 Amma akwai sunayen mutane kadan a Sardisu wadanda basu kazantar da tufafinsu ba. Za su yi tafiya tare da ni sanye da fararen tufafi domin sun cancanta.
4 Baise kwa Sardis wanawanan ekaleisia matan ta a faifuw i kwasouwen kwama’am, a faifuw kwes kwa’osen ayu bairi taremor tanan, anayabin kwa asinaf i gewasin.
5 Wanda ya yi nasara za a sanya mashi fararen tufafi, kuma ba zan taba share sunansa ba daga Littafin Rai, kuma zan fadi sunansa a gaban Ubana, da kuma gaban mala'ikunsa.
5 Orot yait baiyow fokarin bisnowah i boro ana faifuw kwes na’us, naatu ayu wabin wanatowan ana bukamaim boro men anasafam, baise wabin boro anaorereb Tamai nanamaim na’atube tounamatar nahimaim.
6 Bari wanda yake da kunne ya saurari abin da Ruhu ke fadawa ikilisiyoyi.”'”
6 Yait tainin nama’am na’at Anun Kakafiyin ekaleisia isan abisa eo inanowar.”
7 Zuwa ga mala'ikan ikilisiyar cikin Filadelfiya rubuta: kalmomin wanda yake maitsarki ne kuma mai gaskiya - yana rike da mabudin Dauda, yana budewa babu mai rufewa, kuma inda ya rufe ba mai budewa.
7 “Iti tur i ekaleisia Piladelfia wanawanan tema’am ana tounamatar isan inakirum,
8 Na san abin da ka aikata. Duba, na sa budaddiyar kofa a gabanka wanda ba mai iya rufewa. Na san kana da karamin karfi, duk da haka ka yi biyayya da maganata kuma baka yi musun sunana ba.
8 Ayu aso’ob kwa asinaf, naatu kwana’itin, ayu kwa isa etawan i abotawiy naatu boro men yait ta nahir, ayu aso’ob kwa afair i kikimin, baise ayu au bai’obaiyen kwabosiyasiyar kwabi’ufunun naatu wabu men kwayayoub.
9 Duba! Wadanda ke na majami'ar Shaidan, wadanda suke cewa su Yahudawa ne; amma maimakon haka karya suke yi. Zan sa su zo su rusuna a kafafunka, kuma za su san cewa ina kaunarka.
9 Kwananowar! Sabuw iyab Satan ana Kou’ay Baremaim tema’am, taiyuwih hifufuwih tibijew moyamoy boro anao kikinih hinan kwa amaim hinakwafir hinare, naatu hinaso’ob kwa i ayu abiyabuwi.
10 Tun da ka jure cikin hakuri ka kiyaye dokoki na, ni ma zan kiyaye ka daga sa'a ta gwaji da zata sauko kan dukan duniya, domin a gwada mazauna duniya.
10 Anayabin kwa au obaiyunen tur kwabai yatenubamaim ewawainabi, routobon nati tafaramamaim boro enan sabuw iyab nati me yan tema’am routubunih isan, ayu boro kwa anatafafari.
11 Ina zuwa da sauri. Ka rike abin da kake da shi kamkam domin kada wani ya dauke maka rawani.
11 “Ayu boro’omo anan. Abisa kwabobotan i kwanabukikin, saise boro men yait ta kwa a kowas nabosair.
12 Zan sa wanda ya yi nasara ya zama ginshiki a haikalin Allahna, kuma ba zai taba fita daga cikin sa ba. Zan rubuta sunan Allahna a kansa, sunan birnin Allahna (sabuwar Urushalima, mai saukowa daga sama daga wurin Allahna), da kuma sabon sunana.
12 Orot yait baiyow fokarin ebisnowah, i boro Tamai God Ana Bar ana wabat namatar. Naatu nati Tafaror Bar boro men nihamiyimih. Ayu boro Au God wabin biyanamaim anakirum naatu au God ana bar merar wabin anakirum. Jerusalem boubun au God biyan marane ere’ere, naatu ayu auman boro wabu boubun imaim anakirum.
13 Bari wanda yake da kunne ya ji abin da Ruhu ke gayawa ikilisiyoyi.”
13 O yait tain nama’am na’at, tur iti Anun Kakafiyin ekaleisia isan eo inanowar.”
14 “Zuwa ga mala'ikan ikilisiyar da ke Lawudikiya rubuta: 'Wadannan sune kalmomin Amin, madogara da mai shaidar gaskiya, mai mulki bisa hallittar Allah.
14 “Tur iti inakirum Laodicea ekaleisia ana tounamatar isan.
15 Na san abin da ka aikata, ba ka sanyi ko zafi. Naso ko da kana sanyi ko zafi!
15 Ayu kwa a bowabow i aso’ob, kwa men siba’u’i o men fora’abi, akokok i mi’itube iti ta’ane kwatama.
16 Amma saboda kai tsaka-tsaka ne - ba zafi ba sanyi - na kusa tofar da kai daga bakina.
16 Baise ana itinin i a fora’abin kikimin, men siba’u’un naatu men towa anababatun, imih ayu boro awou’umaim ana kwai’atait kwanatit.
17 Domin ka ce, “Ni mai arziki ne, na mallaki kadarori da yawa, ba na bukatar komai.” Amma ba ka sani ba kana cike da takaici ne, abin tausayi, matalauci, makaho kuma tsirara kake.
17 Kwa taiyuw i totobuyoy wairaf kwarouw kwao, naatu sawar etei aur karamin kwarouw kwao, naatu men kwakokok boro sawar ta kwanab, baise kwa taiyuw men kwa’inani kwaso’obamih, kwa i kakaf, tenakuyakuy, bai’akirayah, mata fim, segar.
18 Saurari shawara ta: Ka sayi zinariya a wuri na wadda aka goge da wuta domin ka zama mai arziki, domin ka suturta kanka da fararen tufafi masu kyalli domin kada ka nuna kunyar tsiraicin ka, da mai domin ka shafa wa idanunka ka sami gani.
18 Ayu biyau’umaim gold kwatutubun isan a tur aowen not ait, gold wairafamaim hi’afun hirurububunai inu’in kwatatutubun kwa boro totobuyoy wairaf kwatamatar. Naatu faifuw kwes kwata’us, saise a biya’ohow ana segar kwatasum. Naatu fiyow kwatatubun mata kwatasouw, saise mata takubunai kwatanuw gewas.
19 Ina horar da duk wanda nake kauna, ina kuma koya masu yadda za su yi rayuwa. Saboda haka, ka himmatu ka tuba.
19 “Sabuw iyab ayu abiyabuwih i akwararih ayayamutufurih, imih akokok gewasinamaim dogor baikitabir kwanab.
20 Duba, ina tsaye a bakin kofa ina kwankwasawa. Idan wani ya ji muryata ya bude kofar, zan shigo cikin gidansa, in ci tare da shi, shi kuma tare da ni.
20 Ayu i iti, a etawan awan abat arurukikitar, orot babin yait fanau nanowar ana etawan nabobotawiy na’at, ayu boro anarun airi anafarambonen anaa anatom. Jesus a etawan erurukikir|alt="Jesus knocking on door" src="cn02107B.tif" size="col" loc="Rev 3.20" copy="©1978 David C. Cook Publishing Co." ref="3.20"
21 Wanda ya ci nasara, zan bashi dama ya zauna tare da ni bisa kursiyina, kamar yadda nima na ci nasara kuma na zauna da Ubana a kan kursiyinsa.
21 “Orot yait baiyow nabisnowah, ayu boro baibasit anitin au urama’ama’amaim namare, ayu baiyow aisnowah Tamai ana urama’ama’amaim amare airi ama’am na’atube.
22 Bari wanda yake da kunne ya saurari abin da Ruhu yake fadawa wa ikilisiyoyi.”
22 O yait tain nama’am na’at, iti tur Anun Kakafiyin ekaleisia isah eo inanowar!”
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Apocalipse 3, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.