Apocalipse 19
Litafi Mai-tsarki (HAU_ULB) vs AAI
1 Bayan wadannan abubuwa na ji wata karar da ta yi kamar muryar mutane masu yawa a sama suna cewa, “Halleluya. Ceto, daukaka da iko sun tabbata ga Allahnmu.
1 Iti ufunamaim ayu uruw gagamin maiyow anowar, sabuw rou’ay gagamin na’in fanah sib hiwow hio,
2 Hukunce - hukuncensa gaskiya ne da adalci, domin ya hukunta babbar karuwan nan wadda ta kazamtar da duniya da fasikancinta. Ya dauki fansar jinin bayinsa, wadda ita da kanta ta zubar.”
2 Anayabin i ana baibatiyen i turobe naatu mutufor.
3 Suka yi magana a karo na biyu: “Halleluya! Hayaki na tasowa daga wurinta har abada abadin.”
3 Sabuw iban hiwow maiye hio, “Orokaiwa! Iti babin na’a’arah ana sow boro nayen wanatowan, wanatowan.”
4 Dattawan nan ashirin da hudu da rayayyun halittun nan hudu, suka fadi suka yi wa Allah sujada shi da yake zaune a kan kursiyin. Suna cewa, “Amin. Halleluya!”
4 Regaregah ai’in etei 24 naatu sawar yawasih ma’anih etei yumatah aubabe hire God ana urama’ama tafanamaim ma’am hikwafir fanah sib hio, “Turobe! Orokaiwa!”
5 Sai wata murya ta fito daga kursiyin tana cewa, “Ku yabi Allahnmu, dukanku bayinsa, ku da kuke tsoronsa, da duk marasa iko da masu iko.”
5 Imaibo urama’amamaim fanan hinowar eo,
6 Sai na ji murya kamar na kasaitaccen taron mutane, kamar rurin kogi na ruwaye masu yawa, kuma kamar tsawar aradu, cewa, “Halleluya! Gama Ubangiji yana mulki, Allah mai iko duka.
6 Naatu ayu sabuw rou’ay gagamin hai uruw, siku ere gurugur ebiwa’a na’atube, naatu farafarar erab kereker ebiwa’an na’atube anowar hio,
7 Bari mu yi murna, mu yi farinciki matuka mu kuma ba shi daukaka domin bikin auren Dan Ragon ya zo, amaryarsa kuma ta shirya kanta.
7 It etei’imak taniyasisir naatu tanakawasa,
8 An yardar mata ta sa kaya masu haske da tsabta na lilin mai laushi” (domin lilin mai laushi shine ayyukan adalci na tsarkaka).
8 Faifuw boubun gewasin biyan kousisi’arin anababatun hitin usin isan.”
9 Mala'ika ya ce mani, “Rubuta wannan: Masu albarka ne wadanda aka gayyace su zuwa bikin auren Dan Ragon.” Ya kuma ce mani, “Wadannan kalmomin Allah na gaskiya ne.”
9 Imaibo tounamatar iuwu, “Abisa ku’i’itah inakirum, sabuw iyab Lamb ana tabin isan hifefeyanih hina tabin ana hiyuwmaim tirur boro baigegewasin hinab.” Naatu iuwu maiye, “Iti tur i turobe God ana tur.”
10 Na fadi a gaban kafafunsa domin in yi masa sujada, amma ya ce mani, “Kada ka yi haka! Ni ma abokin bauta ne tare da kai da 'yan'uwanka wadanda ke rike da shaida game da Yesu. Yi wa Allah sujada, domin shaida game da Yesu shine ruhun annabci.”
10 Iti turamaim ayu anamaim ara’iy akwafir, baise iuwu eo, “Men iti na’atube inasinaf. O ayu airit i God ana akir wairafit, taituwa baitumatumayah afa bairi, it etei i Jesu isan tao’orereb. God akisin inakwafir, anayabin sabuw iyab Jesu isan teorereb i Anun Kakafiyin ana fairamaim teo’orereb.”
11 Sai na ga sama a bude, na kuma duba sai ga wani farin doki. Mahayinsa ana kiransa amintacce da gaskiya. Yana shari'a da adalci yana yaki.
11 Imaibo ayu mar ana etawan botawiy aitin, naatu nau’umaim horse biyan kwes ana boyeyan wabin Bosunub naatu Turobe batabat aitin. Iti orot i sabuw hai ma gewas isan ibatiyih naatu ibiyow.
12 Idanunsa kamar harshen wuta suke, a kansa akwai kambuna da yawa. Yana da suna a rubuce a jikinsa wanda ba wani da ya sani sai dai shi da kansa.
12 Matan i wairaf woun etoto’ab na’atube, ukwarinamaim i kowas moumurih, wabin biyanamaim hikikirum anayabin men yait ta so’ob, baise i akisinamo so’ob.
13 Yana sanye da riga da aka tsoma a cikin jini, kuma ana kiran sunansa Kalmar Allah.
13 Ana faifuw rara’amaim hibibour i bai ius, wabin i God ana Tur.
14 Rundunonin sama suna biye da shi a kan fararen dawakai, suna sanye da lilin mai laushi, fari mai tsabta.
14 Mar ana baiyowayah hi’ufunun faifuw kwes gewasih hi’osen horse biyah kwes afe’eh hiyen hin.
15 Daga cikin bakinsa takobi mai kaifi na fitowa, da ita yake sarar al'ummai, zai kuma mulke su da sandar karfe. Yana tattake wurin matsar ruwan inabi da matsananciyar fushin Allah Mai iko duka.
15 Awanamaim tafaram afu’afuw ana kaiy wan so’arin tit. Naatu boro ana iron tu’emaim nabonawiyih. God fairin ana yaso’ar gagamin boro wine bunubunuw ana efanamaim nawas kweyakweyar natit.
16 Yana da suna a rubuce a rigarsa da cinyarsa: “Sarkin sarakuna da Ubangijin iyayengiji.”
16 Ana faifuwamaim naatu taiyanamaim wabin iti hikirum.
17 Na ga mala'ika tsaye a rana. Yayi kira da murya mai karfi ga dukan tsuntsaye da ke firiya a sama.
17 Imaibo tounamatar veya afe’en batabat aitin, naatu mamu yate hi’in hiroberob isah fanan aumetawat na’in eaf eo, “Kwa etei kwaru’ay God ana hiyuw gagamin isan.
18 “Ku zo, ku tattaru saboda babban bukin Allah. Ku zo ku ci naman sarakuna, da naman sarakunan yaki, da naman manyan mutane, da naman dawakai, da na mahayansu, da naman dukan mutane, yantattu da bayi, marasa iko da masu iko.”
18 Kwana saise aiwob sabuw, baiyowayah hai ukwarih, orot fairih, horse, naatu horse hai boyeyah, bai’akirayah, naatu men bai’akirayah, sabuw gagamih naatu sabuw gidigidih etei biyah finimih kwa’aa.”
19 Na ga dabban da sarakunan duniya da rundunoninsu. Suna tattaruwa domin su yi yaki da wanda ke bisa doki da rundunarsa.
19 Imaibo ayu sawaidab naatu tafaram ana aiwob etei hai baiyowayah bairi hiru’ay orot ana horse afe’en ma’am ana baiyowayan bairi baiyow isan hinan aitih.
20 Aka kama dabban tare da makaryatan annabawa da suka yi ayyukan al'ajibai a gabansa. Da wadannan alamu ya yaudari wadanda suka karbi alamar dabbar da wadanda suka yi wa siffarta sujada. Aka jefa dukansu biyu da rai cikin tafkin farar wuta mai ci.
20 Baise sawaidab hibai hifatum naatu ana dinab orot baifuwenayan i wabinamaim ina’inan sisinaf auman hibai hifatum. Iti ina’inanamaim sabuw iyab sawaidab ana ewow hibai hima’am naatu sawaidab ana yumatabe ifufuwih hikwakwafir isan hairi’ika hifatum yawasih wairaf wanatowan etoto’ab ana kukuf yan hisrouwih hire eatuturih.
21 Sauran aka karkashe su da takobin da ke fitowa daga bakin mahayin dokin. Dukan tsuntsaye suka ci gawarwakinsu.
21 Baise hai sabuw ura’u’unin etei i orot nati horse tafaram ma’am, awanamaim kaiy titit, imaim yow tar himorob, naatu mamu etei hirob hire biyah finimih hi’aa.
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Apocalipse 19, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.