Apocalipse 11

Litafi Mai-tsarki (HAU_ULB) vs AAI

Sair da comparação
AAI TUR GEWASIN O BAIBASIT BOUBUN
1 Aka bani sanda in yi amfani da ita kamar sandar awo. Aka ce mani, “Tashi ka auna haikalin Allah da bagadi, da wadanda ke sujada a cikinsa.
1 Imaibo fufufunen ana isikar ta tutukabe hibai hitu naatu hi’uwu, “Kwen God ana Tafaror Bar naatu sibor ana gem kufufunen, naatu sabuw kwafirenayah auman kwiyab.
2 Amma kada ka auna harabar haikalin, domin an ba da shi ga Al'ummai. Za su tattake birnin mai tsarki har wata arba'in da biyu.
2 Baise seboseb tetenane hikuru’uru’um inihamiy, men inafufunimih, anayabin nati i Eteni Sabuw hitih. Naatu nati Ufun Sabuw boro sumar 42 wanawananamaim nati Tafaror Bar kakafiyin merarawat hinawas fufufur nare.
3 Zan ba shaidu na biyu iko su yi anabci na kwanaki dubu daya da dari biyu da sittin, sanye da tsummoki.
3 Naatu ayu boro fair au kourerebayah orot rou’ab anitih, i boro dawer faifuw hina’osen veya etei 1,260 wanawananamaim dinabatur hinao rerereb”.
4 Wadannan shaidu sune itatuwan zaitun biyu da kuma fitilu biyu da suke tsaye a gaban Ubangijin duniya.
4 Iti dinab orot rou’ab ana itinin i ai olive rou’ab naatu ramef rou’ab na’atube, mar tafaram etei ana Regah nanamaim tebatabat.
5 Idan wani ya yi niyyar cutar da su, wuta na fitowa daga bakinsu ta lashe makiyansu. Duk mai son cutar da su, dole a kashe shi ta wannan hanya.
5 Orot babin yait nasinaftobon biyababan baitihimih nabiwa’an, wairaf boro awahine natit hai rakit na’ar fufurih, orot yait biyababan baitihimih nabiwa’an ana morob boro iti na’atube namorob.
6 Wadannan shaidu suna da iko su kulle sama domin kada a yi ruwa a lokacin da suke anabci. Suna da iko su juya ruwaye su zama jini, su kuma bugi duniya da kowacce irin annoba duk lokacin da suka ga dama.
6 Iti orot hairi i fair hibai dinabatur hio’orereb ana veya, auyom mar boro hinahir toun men nayar, naatu fair hibai harew boro hinabotabir rara namatar, naatu sawow yumatah ta ta hinakokok sinaf mataramih boro hinasinaf hinamatar.
7 Sa'adda suka gama shaidarsu, dabban da ke fitowa daga rami marar iyaka zai yi yaki da su. Zai ci nasara da su ya kashe su.
7 Naatu hinaorereb nasasawar, sawaidab boro Sou Awan Wanu’uminane nayen baiyow nabusuruf nanunih hinatit na’asbunubunuwih hinamorob.
8 Gawawwakinsu zasu kwanta kan hanyar babban birnin nan (wanda ma'anar sa ake kira Saduma da Masar) inda aka gicciye Ubangijinsu.
8 Naatu biyah boro bar merar gagamin ef yanamaim hina’in, hai Regah hio’onafimaim. Sabuw nati bar merar gagamin wabin i Sodom o Egypt hai i’inan hiwabih.
9 Wajen kwana uku da rabi wadansu daga dukan mutane, da kabila, da harshe, da al'umma za su yi kallon gawawwakinsu. Za su ki yarda a sa su cikin kabari.
9 Veya tounu naatu veya baikwafi’inin turin, sabuw tafaram ta ta, big ta ta, tur ta ta, biyah ta ta boro hinanuw biyah hina’itan naatu bow ya isan boro hinakwahir hina’in.
10 Mazaunan duniya zasu yi murna da biki a kansu. Har za su aika wa juna kyautai saboda annabawan nan biyu da suka azabtar da mazaunan duniya.
10 Tafaram ana sabuw boro orot rou’ab himomorob isan hinaru’ay hiniyasisir, turahinah bairi hai siwar hinafarambonen, anayabin iti dinab orot rou’ab i biyababan gagamin maiyow hibai hina tafaram wanawanan sabuw tutufin etei isah.
11 Amma bayan kwana uku da rabi, numfanshin rai daga wurin Allah zai shiga cikinsu sa'annan za su tsaya a kan kafafunsu. Matsanancin tsoro zata fado kan wadanda za su gansu.
11 Baise veya toun ana turin auman ufunamaim yawas ana’a’ar tainen Godane na biyah wanawanan run naatu himisir ah yan hibat. Naatu sabuw iyabowat hinuw hi’i’itih ana veya hai bir ra’at.
12 Sa'annan zasu ji murya mai kara daga sama tana ce masu, “Ku hauro nan!” Sa'annan za su tafi sama cikin gajimarai, makiyansu suna kallo.
12 Naatu orot fanan aumetawat maramaim dinab orot rou’ab isah eo, “Kwayen kwana iti’imaim!” naatu hai rakit sabuw hibat himtitiyih hiyen mar wakasakas wanawananamaim hirun.
13 A waccan sa'a za a yi babbar girgizar kasa, sai kashi daya cikin goma na garin ya fadi. Mutane dubu bakwai za su mutu a girgizar kasar, wadanda suka tsira kuwa za su tsorata su ba da daukaka ga Allah na sama.
13 Nati ana maramaim iriyoy fairin anababatun tit bar merar auwaraunane turin gurus. Sabuw etei 7,000 eas bunubunuwih himorob, afa morobo’e erebirubir merarayow mar ana God hitin.
14 Annoba ta biyu ta wuce. Duba! Annoba ta uku tana zuwa nan da nan.
14 Bai’akir bairou’abin sawar, naatu bai’akir baitounin boro’omo natit!
15 Sa'annan mala'ika na bakwai ya busa kahonsa, sai muryoyi masu kara suka yi magana cikin sama cewa, “Mulkin duniya ya zama mulkin Ubangijinmu da na Almasihunsa. Zai yi mulki har abada abadin.”
15 Tounamatar bai seven ana tour babin niduw, naatu maramaim fanah gagamin maiyow tit hio, “Tafaram ana aiwob i na, it ata Regah ata God ana aiwobomih matar naatu i ana Roubinayan orot auman,
16 Sa'annan dattawan nan ashirin da hudu da ke zaune a kursiyoyinsu a gaban Allah, suka fadi fuskokinsu na kasa. Suka yi wa Allah sujada.
16 Naatu regaregah ai’in nah 24 hai urama’ama’amaim hima’am God nanamaim yumatah aubabe hira’iy God hikwafir,
17 Suka ce, “Mun yi maka godiya, Ubangiji Allah, Madaukaki, wanda yake yanzu da wanda yake a da, saboda ka dauki ikonka mai girma ka fara mulki.
17 hio,
18 Al'ummai suka fusata, amma hasalar ka ta zo. Lokaci ya zo da za a yi wa mattatu sharia, da zaka ba da sakamako ga bayinka annabawa, da masu ba da gaskiya, da wadanda suka ji tsoron sunanka, karami da babba. Lokaci kuma ya yi da za ka hallaka wadanda ke hallakar da duniya.”
18 Tafaram tutufin wanawanan Eteni Sabuw God men hisusu’ub yah so’ar naatu boun o ayaso’ar na.
19 Sa'annan aka bude haikalin Allah da ke sama, sai aka ga akwatin alkawarinsa a cikin haikalinsa. Sai ga hasken walkiya, da rugugi, da aradu, da girgizar kasa, da manyan duwatsun kankara.
19 Imaibo God ana Tafaror Bar maramaim botawiy naatu ana bar wanawanan omatanen ana mouw inu’in hi’itin, naatu namanamar bokiyakiyat, farafarar rouware, iriyoy me ibiguw, naatu toun kabay totomar tounabe yar re.

Ler em outra tradução

Comparar com outra

Estude este capítulo no WhatsApp

Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Apocalipse 11, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.