2 Coríntios 7

Litafi Mai-tsarki (HAU_ULB) vs AAI

Sair da comparação
AAI TUR GEWASIN O BAIBASIT BOUBUN
1 Kaunatattu, da shike muna da wadannan alkawura, bari mu tsaftace kanmu, daga dukan abubuwan da ke kazantar da jikinmu da ruhunmu. Bari mu bidi tsarki cikin tsoron Allah.
1 Are teitu tuwai’inah iti omatanen i’ubaiyit eo tanowar. Imih it abistanamaim iwa’an biyat naatu ayubit kato emamatar i tanakusouwen, biyat ni’uhew kakafiyin namatar God tanabiruw tanama.
2 Ku ba mu dama! Bamu bata wa kowa rai ba. Ba mu cutar da kowa ko mu zambaci kowa ba.
2 Dogor kwanabotawiy ereyasisir kwanabuwi anayabin aki men yait ta kakafin isan asinaf, aki men yait ta agurus, aki men yait ta ai a’afiy.
3 Ba domin in kayar da ku na fadi haka ba. Domin kuwa na riga na fada muku, cewa kuna zuciyar mu, domin mu mutu tare mu kuma rayu tare.
3 Ayu iti tur ao’o i men kwa akukusairimih. Anayabin ayu marasika ao kwanowaraka, kwa aki dogorei’imaim kwama’am mar etei, bairit yawasit tanama ai tanamorob.
4 Ina da muhimmin gabagadi a cikin ku, Ina fahariya da ku. Ina cike da ta'aziya. Farincikina ya cika makil duk da wahalhalunmu.
4 Ayu kwa tafamaim fair gagamin maiyow abaib, imih ayu abi’o’orot men kafaita. Anayabin yare wanawanah arur ayu koufair gagamin maiyow abaib, ayu mar etei yasisir dogorou awan karatan ekakarsuwei.
5 Yayin da muka zo Makidoniya, jikinmu bai samu hutu ba. A maimakon haka, mun shiga matsaloli ta ko wace hanya ta wurin tashin hankali a waje tsoro kuma a ciki.
5 Aki ana tafaram Masedonia atitit ana veya, aki men aiyarir. Nati’imaim yare ef ta ta’ane himatar, sabuw taiyuwih nane hibigamigam wanawanah arun naatu aki dogorei wanawanan erebirubir ama.
6 Amma Allah, mai ta'azantar da raunana, ya ta'azantar da mu ta wurin zuwan Titus.
6 Baise sabuw iyab hai not erara’iy God koufair ebitih, imih Titus nan i ata koufair ta bai na itit.
7 Ba ta wurin isowar sa kadai Allah ya yi mana ta'aziyya ba. Amma kuma ta wurin ta'aziyyar da Titus ya samu daga wurin ku. Ya gaya mana irin matsananciyar kaunarku, bakincikinku, da zurfin kulawarku a kaina. Na kuwa yi farinciki sosai.
7 Naatu men i ana bainanawan akisin baise kwa auman koufair kwaitin. Mi’itube yababan gagamin maiyow ayu isou kwabaib aki ai tur eowen anowar, kwa dogor babanaika kwabiyababan, kwa a not gagamin maiyow ayu isou, isan imih ayu au yasisir i ra’at kwanekwan.
8 Kodashike wasikata, ta bata maku rai, ban yi da na sanin haka ba. Amma sa'adda na ga wasika ta ta bata maku rai, na yi da na sani. Sai dai bacin ranku, na dan lokaci ne.
8 Imih ayu au fefemaim yababan anabit na’at, ayu men abiyababan. Baise iti fef akikirum i kwa rabi, nati boro mar kikimin kwaniyababan.
9 Yanzu kuwa, ina farinciki, ba domin bacin ranku ba, amma domin bacin ranku ya kawo ku ga tuba, kun fuskanci bakinciki na ibada, donhaka ba ku yi rashi ba sabili da mu.
9 Baise boun i ayu abiyasisir men kwa kwabiyababan isan, baise anayabin kwa a yababan bonawiyi dogor kwaikitabir. Nati yababan i God notanotabe matar, naatu imih men ef ta ema’am kwa ani’afiyi.
10 Domin bakinciki daga Allah ya kan kai ga tuba da ke kammala ceto ba tare da-da na sani ba. Bakinciki na duniya kuwa ya kan kai ga mutuwa.
10 Anayabin God kwanabiyababan iti na’atube temamataramaim boro nibaisi nabonawiyi yawas kwanab baise orot babin tafaram ana yawasamaim tema’am boro morob kwanatita’ur.
11 Ku dubi irin kyakkyawar niyya da bakincikin nan daga Allah ya haifar a cikin ku. Ina misalin girman niyyar nan taku ta nuna cewa baku da laifi. Ina misalin girman fushinku, tsoronku, da sa zuciyarku, himmar ku, da marmarin ku na ganin cewa an yi adalci! A cikin komai, kun nuna kanku marasa laifi a cikin wannan al'amari.
11 Kwa a yababanamaim God ro’oro’on kwa wanawanane titit kwai’itin. Bowabow gewasin turobe’emaim kwasisinaf, kakafih men kwakokok, bora’atamaim kwama’am, kwanunu’afe’af ayu itu isan, ayu wasfafaru isan kwanotanot, ma gewas isan kwakokok. Kwa asinafumaim ebiturobe kwa a kakafin ta en.
12 Kodayake na rubuto maku, ban rubuto saboda mai laifin ba, ko kuma saboda wanda aka yi wa laifin. Na rubuto ne domin himmarku gare mu ta sanu gare ku a gaban Allah.
12 Ayu fef iti akikirum i men yait ta kakafin sisinaf isan, o men yait ta isa kakafin sisinaf isanamih. Baise ayu iti fef akikirum anayabin God nanamaim kwa anababatun aki isai i kwanotanot gagamin maiyow.
13 Dalilin haka ne muka samu karfafawa. Baya ga ta'aziyyar mu, mun kuma yi murna sosai saboda farin cikin Titus, domin ruhunsa ya wartsake ta wurin ku duka.
13 Ana an nati isan aki koufair abai. Imaim aki ai koufair tafan ya’abar, Titus biyasisir a’i’itin aki akawasa men kikimin ta, anayabin i ayubinane kwa etei’imak a naniyan bora’ah.
14 Domin kuwa idan na yi fahariya da ku a gaban sa, ban ji kunya ba. A sabanin haka, kamar yadda kowane abu da muka fada maku gaskiya ne, fahariyarmu a kan ku ga Titus ta zama gaskiya.
14 Titus matanamaim ayu kwa aifai, naatu kwa ayu men kwaibiya’uhuwu’umih, kwa isa aki anababatunamaim ao, aki aibaifa’en Titus itin i turobe.
15 Kaunarsa a gare ku tana da girma, kamar yadda ya rika tunawa da biyayyarku duka, yadda kuka karbe shi da tsoro da rawar jiki.
15 Isan imih Titus ana yabow kwa isa i ra’at kwanekwan. I ana notamaim kwa mi’itube kwabogaigiwas naatu mi’itube kwabir a uma hi’oror auman ana merar kwayi kwabaib, ana tur anonowar isan.
16 Ina farinciki matuka domin ina da cikakken gabagadi a cikin ku.
16 Ayu abiyasisir gagamin maiyow bounabo nuhunafot kwa tafamaim fair anab anabatkikin.

Ler em outra tradução

Comparar com outra

Estude este capítulo no WhatsApp

Peça à IA da Bíblia Fala para explicar 2 Coríntios 7, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.