2 Coríntios 3

Litafi Mai-tsarki (HAU_ULB) vs AAI

Sair da comparação
AAI TUR GEWASIN O BAIBASIT BOUBUN
1 Muna fara sake yabon kanmu ne? Ba mu bukatar wasikun shaida daga gare ku ko zuwa gare ku, kamar wadansu mutane, ko ba haka ba?
1 Iti kwananowar taiyuwit isat tao ra’ara’at maiye? O kwakokok sabuw afa turahinah tebifa’ihibe fefemaim kwa aki kwanifa’i isai kwanao ra’ara’at naatu aki kwa anifa’i isa anaora’ara’at.
2 Ku da kanku kune wasikar shaidarmu, wadda aka rubuta a zukatanmu, wadda Kuma dukan mutane suka sani suke kuma karantawa.
2 Kwa i aki ai fef, dogorei wanawanan hikirum sabuw etei baiyab so’ob isan.
3 Kuma kun nuna ku wasika ne daga Almasihu, wadda muka isar. Ba da tawada aka rubuta ta ba amma da Ruhun Allah mai rai. Ba bisa allunan duwatsu aka rubuta ta ba, amma bisa allunan zukatan mutane.
3 Rerereb yan ebi’obaiyit, Keriso taiyuwin iti fef kirum aki wanawana’imaim iyafar abai ana, men fufumamaim hikirum, baise God Anunin wanatowan ma’ama’anin kirum, men kabay rebanamaim baise sabuw dogorohimaim.
4 Gama wannan ne gabagadin da muke da shi cikin Allah ta wurin Almasihu.
4 Nati batkikin God nanamaim i it nowat Keriso’one enan.
5 Ba mu da wata gwanintar kanmu da za mu yi takamar wani abu ya zo daga gare mu. Maimakon haka, gwanintar mu daga Allah take.
5 It i men karam taiyuwit ata fairamaim abistan tasisinaf i tata’itin, tatafufun ana gewasin isan tao, baise it ata fair i Godane enan.
6 Allah ne ya maishe mu kwararrun bayi na sabon alkawari. Wannan alkawari ne ba na rubutu ba amma na Ruhu. Gama rubutu kisa yake yi, amma Ruhu rai yake bayarwa.
6 I sinaf isat heam ana obaibasit boubun ana bowayah tamatar, men fefemaim baise God Anunin Kakafiyinamaim. Anayabin ofafar hikikirum i ea’easbunit, Anun Kakafiyin i yawas ebitit.
7 To hidimar da ta haifar da mutuwa- wadda aka rubuta bisa duwatsu- ta zo cikin irin wannan daukaka da har Israila ba su iya kallon fuskar Musa kai tsaye ba. Wannan kuwa saboda daukakar da ke fuskarsa ne, daukaka mai shudewa.
7 Ofafar nati kabay tafanamaim hikikirum ana veya God ana marakaw tafanamaim re auman bai, nati morob bai enan naatu ofafar ana kusisiarin auman naa, imih Israel sabuw men karam Moses yumatan hita’itin gewas, nati kusisiarin i sasawar auman.
8 Ina misalin girman daukakar hidimar da Ruhu ke yi?
8 Baise nati kusisiarin men nati Anun Kakafiyin ana bowabow ana kusisiarin na’atube’emih.
9 Gama idan hidimar kayarwa tana da daukaka, ina misalin yalwatar daukaka da hidimar adalchi za ta yi!
9 Bowabow nati sabuw ea’easbunih nakukusisiar na’at, iti roumutuforen bowabow ana kusisiarin ana ra’at men tomar?
10 Babu shakka, abin da aka maishe shi mai daukaka a da, ba ya da sauran daukaka a wannan fanni, saboda irin daukakar da ta zarce shi.
10 Ofafar atamanin ana kusisiarin i en, anayabin boun nowan ana kusisiarin i ra’at imaim atamanin kusair.
11 To idan har mai shudewar nan ya na da daukaka, ina misalin daukakar da abu na dindindin zai samu!
11 Naatu nati kousisi’arin boun kusaisir auman nanan na’at, nati wanatowan ekukusisiar ana ra’at i men tomarin.
12 Dashike muna da wannan tabbaci, muna da gabagadi sosai.
12 Isan imih aki isai nuhifot ema’am, aki fair abai ababatkikin.
13 Ba kamar Musa muke ba wanda ya sa mayafi ya rufe fuskarsa, ta yadda mutanen Isra'ila basu iya kallon karshen daukaka mai shudewa ba kai tsaye.
13 It i men Moses na’atube yumatan sum Israel sabuw men karam yumatan ana kusisiarin hita’itin.
14 Amma tunaninsu ya zama a rufe. Har yau kuwa mayafin na nan sa'adda ake karanta tsohon alkawari. Ba a bude shi ba, saboda a cikin Almasihu ne kadai ake kawar da shi.
14 Baise hai not i kwaris naatu nati boun ana veya ofafar atamanin tebiyab. I men hibosair anayabin Keriso akisinamo wanawananamaim inama’am boro hinabosair.
15 Amma har yau, duk lokacin da ake karanta littafin Musa, akwai mayafi shimfide a zukatansu.
15 Iti boun ana veya, Moses ana ofafar inabiyab hai not sumasum sum inu’in.
16 Amma sa'adda mutum ya juyo wurin Ubangiji, an kawar da mayafin.
16 Baise yait ta Regah isan natatatabir nati sumasum i bosair.
17 To Ubangiji shine Ruhun. Inda Ruhun Ubangiji yake, akwai 'yanci.
17 Regah i Ayubin, naatu menamaim Regah Ayubin ema’am nati’imaim rufamen emamatar.
18 Dukan mu yanzu, da fuskoki marasa mayafi, muna ganin daukakar Ubangiji. Muna samun sakewa zuwa cikin irin wannan daukaka, daga wannan mataki na daukaka zuwa wani matakin, kamar dai daga wurin Ubangiji, wanda shine Ruhun.
18 Naatu it iyab yumatat men sumasum, it etei’imak Regah ana marakaw yumatatamaim ekukusisiar, it ebobotabirit i ana yumatanabe tamamatar. I ana marakaw kusisiarin i ra’at kwanekwan, i Regahine enan, i Anuninamaim ema’am.

Ler em outra tradução

Comparar com outra

Estude este capítulo no WhatsApp

Peça à IA da Bíblia Fala para explicar 2 Coríntios 3, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.