2 Coríntios 2

Litafi Mai-tsarki (HAU_ULB) vs AAI

Sair da comparação
AAI TUR GEWASIN O BAIBASIT BOUBUN
1 Don haka na yanke shawara daga bangarena, ba zan sake zuwa wurin ku cikin yanayi mai tsanani ba.
1 Imih ayu au not ayai sawar uf men anan aninanawani yababan ta ibanak anit maiye.
2 Idan na bata maku rai, wa zai karfafa ni, in ba shi wanda na bata wa rai ba?
2 Ayu kwa ana’uw kwanikwaniy yababan anabit na’at, yait boro yasisir ayu nitu?
3 Na rubuto maku kamar yadda na yi domin idan na zo gareku kada in sami bacin rai a wurin wadanda ya kamata su faranta mani rai. Ina da gabagadi game da dukan ku, cewa farincikin da nake da shi, shine kuke da shi duka.
3 Ana’an iti isan ayu afef akikirum saise ayu anan na’at kwa bai yasisiru’umih kwatasisinaf i men tiyababanu. Ayu aitutumi kwa etei isa, ayu au yasisir kwa boro bairit taniyasisir.
4 Domin kuwa na rubuto maku cikin kunci da bacin rai da kuma hawaye mai yawa. Ba zan so in sake bata maku rai ba. Maimakon haka, na so ku san zurfin kaunar da nake da ita domin ku.
4 Anayabin ayu dogorou babanika yababan kufutu naatu erererey auman a fef akirum, men kwa baiyababani isan, baise ti’obaiyi ayu kwa isa i dogorou babanika abiyabuwi.
5 Idan wani ya kawo sanadin bacin rai, ba ni kadai ya kawo wa wannan abin ba, amma ta wani fannin- domin kada a tsananta- har a gare ku duka.
5 Yait ta yababan nasisinaf na’at, men ayu akisu ebiyababanu’umih, baise kwa tutufin etei ebiyababani, ibanak men kwana’itin gagaminamih.
6 Hukuncin nan da galibinku kuka yi wa mutumin nan ya isa.
6 Sabuw tutufin etei hio hibasit orot babin baimakiy ebaib nati anafofonin.
7 Don haka, yanzu a maimakon hukunci, ku gafarta masa, ku kuma ta'azantar da shi. Ku yi haka domin kada bakinciki mai yawa ya danne shi.
7 Baise gewasin ana kakafin kwananotawiy naatu koufair kwanitin, saise i boro men yababan niwanasum.
8 Don haka ina karfafa ku da ku nuna irin kaunar da kuke yi masa a fili.
8 Isan imih kwa abifefeyani, kwanau gewas naso’ob, kwa i kwabiyabuw.
9 Wannan shine dalilin da ya sa na rubuto maku, domin in gwada ku, ko kuna biyayya cikin komai.
9 Ayu iti fef akikirum i akokok ataso’ob gewas, karam routobon kwatisnowaten naatu bai’obaiyen etei kwatifanabow.
10 Duk mutumin da kuka gafarta wa, ni ma na gafarta masa. Abin da na gafarta-idan na gafarta wani abu-an gafarta ne domin ku a gaban Almasihu.
10 Kwa orot babin ta ana kakafin kwananonotawiy na’at, ayu auman i anotanotawiy, abisa anonotawiy ana kakafin ta nama’am na’at, i Keriso nanamaim kwa wab isan anotawiy,
11 Wannan ya zama haka ne domin kada shaidan ya yaudare mu. Don ba mu jahilci irin makircinsa ba.
11 saise Satan men karam nikubibiruwit, anayabin it taso’ob i ana yakitifuwen.
12 Na samu budaddiyar kofa daga wurin Ubangiji yayin da nazo birnin Tarwasa, in yi wa'azin bisharar Almasihu a can.
12 Ayu Keriso ana tur gewasin binan isan ana Troas atit naatu Regah au ef botawiy nati’imaim ata binan isan.
13 Duk da haka, raina bai kwanta ba, domin ban ga dan'uwana Titus a can ba. Sai na bar su a can, na dawo Makidoniya.
13 Baise ayu yababan abai, anayabin ayu teu Titus men atita’ur. Imih sabuw nati’imaim hima’am aotuturih naatu an Masedonia.
14 Amma godiya ta tabbata ga Allah, wanda cikin Almasihu yake kai mu ga nasara a koyaushe. Ta wurin mu ya baza kamshi mai dadi na saninsa ko'ina.
14 Baise God ana merar tanay! Anayabin mar etei i nawiyit Keriso ana baigegsairen isan irar yoman tatatain naatu itane God tasu’ub. boun ai ebuwayan yamurin mamarin etasasar etitit na’atube.
15 Gama mu, kamshi ne mai dadi na Almasihu ga Allah, a tsakanin wadanda ake ceton su, da kuma tsakanin wadanda suke hallaka.
15 Anayabin it i Keriso ana yamurin mamarin gewasin, God isan sibor eya’iy, nati sabuw iyab yawas hibaib naatu iyab temomorob isah.
16 Ga mutanen da suke hallaka, kamshi ne daga mutuwa zuwa mutuwa. Ga wadanda suke samun ceto kuma kamshi ne daga rai zuwa rai. Wanene ya cancanci wadannan abubuwan?
16 Sabuw iyab tekakasiy i sabuw himorobobe biyah mas yamurin kakafin, baise sabuw iyab yawas hibaib i yawas anayamurin mamarin. Iti bowabow isan yeit i karam nabow?
17 Gama mu ba kamar sauran mutane muke ba, masu sayar da maganar Allah domin samun riba. Maimakon haka, da tsarkakkiyar manufa, muke magana cikin Almasihu, kamar yadda Allah ya aiko mu, a gaban Allah.
17 It men sabuw tutufin etei tesisinafube’emih naatu men God ana tur tabai sawar gidigidih na’atube efamaim tatobon tareremor na’atube’emih. Baise God iyunit Keriso ana bowayah tamatar, God nanamaim turobe tabibinan.

Ler em outra tradução

Comparar com outra

Estude este capítulo no WhatsApp

Peça à IA da Bíblia Fala para explicar 2 Coríntios 2, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.