2 Coríntios 1
Litafi Mai-tsarki (HAU_ULB) vs AAI
1 Bulus, manzon Almasihu Yesu ta wurin nufin Allah, da kuma Timoti dan'uwan mu, zuwa ga Ikilisiyar Allah da ke a Korantus, da kuma dukan 'yan'uwa da ke yankin kasar Akaya.
1 Ayu Paul God ana kokomaim Keriso Jesu ana turabarayan amatar naatu it turat Timothy airi kwa ekalesia sabuw tafaram Corinth kwama’am naatu God ana sabuw etei tafaram Akaiya wanawanan kwama’am isa fef akirum abiyafar.
2 Bari alheri ya kasance tare da ku da kuma salama ta Allah Ubanmu da kuma Ubangiji Yesu Almasihu.
2 Ayoyoban God it Tamat naatu Regah Jesu Keriso’one manaw kabeber naatu tufuw kwa etei isa nama.
3 Bari yabo ya tabbata ga Allah da kuma Uba na Ubangijinmu Yesu Almasihu. Shine Uba na dukan jiyejiyenkai, da kuma Allah na dukan ta'aziya.
3 God it Tamat naatu ata Regah Jesu Keriso Tamah, ana merar tanay anayaabin kabeber ana’an ine enan naatu ata baibais etei ana God.
4 Allah yana ta'azantar da mu a cikin dukan wahalarmu, domin mu iya ta'azantar da wadanda ke cikin kowace wahala. Muna ta'azantar da wasu da irin ta'aziyar da Allah ke ta'azantar da mu.
4 Ata yare moumurih na’in wanawanah tarur i koufair koubainunub ebitit, imih nati koufair koubainunub ta’imon God it bitit, karam sabuw iyab yare koun hiyen tere’er koufair koubainunub tanitih.
5 Gama kamar yadda wahalhalun Almasihu suka karu domin mu, haka kuma ta'aziyarmu ta yawaita cikin Almasihu.
5 Anayabin Keriso ana bai’akir bairi tafafaram na’atube God ana koufair Keriso wanawananamaim ata koufair boro gagamin na’in nakarsuwei nare tanab.
6 Amma fa idan muna shan wuya, domin ta'aziyarku ne da cetonku. Haka kuma in mun ta'azantu, domin ta'aziyarku ne. Ta'aziyarku tana aiki ne sosai yayinda kuka jure da irin shan wuyar da mu ma muke sha.
6 Aki abi’akir i kwa a koufair naatu a yawas bain isan. Aki koufair abaib kwa auman boro koufair kwanab yate nanub nawainabi a yawas kwanab. Nati bai’akir ta’imon aki na’atube wanawanan arun asora’ub.
7 Kuma gabagadinmu game da ku tabbatacce ne. Mun kuwa sani kamar yadda kuke tarayya cikin shan wahalhalun, haka kuma za ku yi tarayya cikin ta'aziyyar.
7 Imih kwa isa aki nuhifot ama’am, anayabin Keriso ana bai’akir turin kwabaib isan boro God ana koufair nit Keriso wanawananamaim.
8 Gama ba mu so ku rasa sani, 'yan'uwa, game da tsananin da ya same mu a Asiya. An murkushe mu gaba daya har fiye da karfin mu, har ma mun fidda zuciya za mu rayu.
8 Taitu tuwai’inah aki akokok kwanaso’ob tafaram Asia wanawanan aki hai fokarih kakafih wanawanan arun bai’akir gagamin maiyow abai anot i boro ata morob.
9 Hakika, mun ji hukuncin mutuwa akan mu. Amma wannan ya faru ne domin kada mu dogara ga kanmu, sai dai ga Allah, wanda ke tada matattu.
9 Turobe, aki naniyi atatam i morob isan hirubin. Baise iti namamatar i ebi’obaiyit it men taiyuwit tanitutumit, baise God tanitumitum i akisinamo murumurubih ebimisuruwih.
10 Ya kubutar da mu daga wannan mummunan hatsari na mutuwa, kuma zai sake kubutar da mu. Mun kafa begenmu gare shi cewa zai sake kubutar da mu.
10 Morob kakafin wan ayenabo botaiti atit, naatu boro nabotaiti anatit maiye. I tafanamaim aki ai nuhifot i boro na’atuka nabotaititi anatit.
11 Zai aikata wannan yayinda kuka taimake mu da addu'ar ku. Sa'an nan da dama za su bada godiya a madadin mu don tagomashin alheri da aka yi mana ta wurin addu'o'in mutane masu yawa.
11 Na’atube kwa a yoyobanamaim aki kwanibaisi. Saise God boro a yoyoban niya’afuten naatu aki nigegewasini, naatu sabuw moumurin maiyow God boro ana merar hinay aki bigegewasini isan.
12 Muna kuwa alfahari da haka: wato shaidar lamirinmu. Gama da kyakkyawan nufi da aminci da ke zuwa daga Allah muka tafiyar da rayuwarmu a Duniya. Mun yi wannan ne musamman tare da ku-ba kuwa cikin hikimar Duniya ba, amma ta wurin alherin Allah.
12 Aki aora’ara’at anayabin iti tafaramaim ama’am ai not iu’uwi aiyawas naatu ai baita’ay kwa bairit i kakafiyin naatu mutuforomaim asisinaf. Aki ai sinaf etei i Godane men tafaram ana ukwar rerekab, baise God ana manaw ana kabeberamaim.
13 Bamu rubuta maku abinda ba za ku iya karantawa ko fahimta ba. Ina fata za ku fahimce mu baki daya,
13 Anayabin aki fef kwa isa akikirum tur etei i mutufor naatu rereb yah karam kwaniyab boro naniyan kwanab.
14 kamar yadda kuka fahimce mu kadan yanzu. Daganan a ranar Ubangijinmu Yesu za mu zama dalilinku na alfahari, kamar yadda za ku zama namu.
14 Abisa boun akikirum kwanabiyab boro men naniyan kwanab, baise Ata Regah Jesu namatabir nanan ana veya boro kwanaso’ob, aki isai boro kwanaora’ara’at, naatu aki auman boro kwa isa ana’ora’ara’at.
15 Saboda gabagadin da nake da shi game da haka, naso in zo gare ku da farko, domin ku amfana da ziyara sau biyu.
15 Anayabin iti isan ayu aitumatum, ayu ayakitifuw wan kwa aninanawani saise kwa agewasin boro tafan tanaya’abar.
16 Ina da shirin ziyaratar ku a kan hanyata ta zuwa Makidoniya. Daga nan kuma ina da yi niyyar in sake ziyartar ku, a tafiya ta daga Makidoniya, domin ku aike ni a hanyata ta zuwa Yahudiya.
16 Ayu akokok ef aumatan au Masedonia ananan anarun ana’iti naatu Masedonia’ane anamamatabir boro anarun ana’iti. Imaibo kwa boro au ef isan kwanibaisu anan Judea.
17 Yayinda nake irin wannan tunani, ina shakka ne? Ina shirya abubuwa ne bisa ga magwajin mutum, ta yadda har zan ce “I, i” da “A, a, a, a” a lokaci guda?
17 Kwa boro iti na’atube kwanao, namihibe ma yayakitifuw naatu kwahihir ema’am. Kwanotanot ayu orot babin teo tibibasit naatu sinafu’e tema’am i orot ta?
18 Amma kamar yadda Allah yake amintacce, ba ma fadin ''I'' da ''A'a'' a lokaci guda.
18 God ana tur mar etei turobe eo, imih aki ai tur kwa isa ao i turobe men baifuwen.
19 Gama Dan Allah, Yesu Almasihu, wanda Silbanus da Sila, da Ni muka shaida maku, ba “I” da “A, a” ba ne. Maimakon haka, Shi “I” ne a kodayaushe.
19 Anayabin God Natun Jesu Keriso isan kwa wanawanamaim ayu Silas naatu Timothy abibinan i turobe, men baifuwen.
20 Gama dukan alkawaran Allah 'I' ne a cikin sa. Haka kuma ta wurin sa muna cewa ''Amin'' zuwa ga daukakar Allah.
20 God ana’omatanen etei i Keriso wanawananamaim hina hiturobe. I wabin i “Turobe.” Imih i wanawananamaim aki “Amen” a’o God wabin abobora’ara’ah.
21 Yanzu dai Allah ne ya tabbatar da mu da ku a cikin Almasihu, ya kuma kebe mu.
21 God akisin sinafit kwa aki bairit yanowahit Keriso wanawananamaim tababatkikin,
22 Ya sa hatiminsa a kan mu ya kuma ba mu Ruhu a zuciyar mu a matsayin tabbacin abinda zai bamu daga baya.
22 I nowanamih ikwahit naatu Anun Kakafiyin dogorotamaim iwan na’atube, i anababahor abistan gewasin boro uf enanan isan.
23 Maimakon haka, na yi kira ga Allah ya zama shaida domina, cewa dalilin dayasa banzo Korintis ba domin in kare ku ne.
23 God i ayu au sifroubonenayan na’atube, ayu dogorou wanawanan i so’ob. Ayu akokok kwa aniyaturi imih boro men anamatabir maiye anan Corinth.
24 Ba muna kokarin mu sarrafa yadda bangaskiyar ku za ta zama ba ne. Maimakon haka, muna aiki tare da ku ne domin farincikinku, yayinda kuke tsaye cikin bangaskiyarku.
24 Aki men kwa abaitumatum anunufuruw, baise bairit tanabow a yasisir isan, anayabin baitumatumamaim kwababatkikin.
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar 2 Coríntios 1, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.