1 Pedro 4
Litafi Mai-tsarki (HAU_ULB) vs BKJ
1 Saboda haka, tunda yake Almasihu ya sha wuya a jiki, muma mu sha damara da wannan ra'ayi. Duk wanda ya sha wuya a jiki ya daina aikata zunubi.
1 Ora, como Cristo padeceu por nós na carne, armai-vos também com o mesmo pensamento, que aquele que sofreu na carne já cessou do pecado.
2 Wannan mutum kuma baya kara zaman biye wa muguwar sha'awar mutumtaka, amma sai dai nufin Allah dukkan sauran kwanakinsa a duniya.
2 Para que ele não mais viva o resto de seu tempo na carne para as concupiscências dos homens, mas para a vontade de Deus.
3 Gama lokaci ya wuce da zamu yi abin da al'ummai suke son yi, wato fajirci, mugayen sha'awace-sha'awace, da buguwa da shashanci da shaye-shaye da bautar gumaku da abubuwan kyama.
3 Porque o tempo passado de nossa vida, enquanto fazíamos a vontade dos gentios, deve nos bastar, quando andávamos em lascívia, concupiscências, excesso de vinho, orgias, banquetes, e abomináveis idolatrias.
4 Suna tunanin bakon abu ku ke yi da ba kwa hada kai tare da su yanzu a yin wadannan abubuwa, sai suna zarginku.
4 E acham estranho que não correis com eles no mesmo excesso de dissolução, falando mal de vós;
5 Za su bada lissafi ga wanda yake a shirye ya shari'anta masu rai da matattu.
5 os quais hão de dar conta àquele que está pronto para julgar os vivos e os mortos.
6 Shi yasa aka yi wa matattu wa'azin bishara, cewa ko da shike anyi masu shari'a cikin jikunan mutane, su rayu bisa ga Allah a ruhu.
6 Porque por esta causa o evangelho foi pregado também a eles que estão mortos, para que fossem julgados segundo os homens na carne, mas vivessem segundo Deus no espírito.
7 Karshen dukkan abubuwa yana gabatowa. Saboda haka, ku zama natsatsu, ku natsu cikin tunaninku domin yin addu'oi.
7 Mas o fim de todas as coisas está próximo; portanto, sede sóbrios e vigiai em oração.
8 Gaba da kome, ku himmatu wajen kaunar juna, domin kauna bata neman tona zunuban wadansu.
8 Mas, sobretudo, tende ardente caridade entre vós; porque a caridade cobrirá a multidão de pecados.
9 Ku yi wa juna bakunta da abubuwa nagari ba tare da gunaguni ba.
9 Sede hospitaleiros uns para com os outros, sem rancor.
10 Yadda kowanne dayanku ya sami baiwa, kuyi amfani da su domin ku kyautata wa juna, kamar masu rikon amanar bayebaye na Allah, wanda ya ba mu hannu sake.
10 Como cada um recebeu o dom, que ministre o mesmo um ao outro, como bons mordomos da multiforme graça de Deus.
11 Idan wani yana yin wa'azi, ya zamana fadar Allah ya ke fadi, idan wani yana hidima, ya yi da karfin da Allah ya ba shi, domin cikin dukkan abubuwa a daukaka Allah ta wurin Yesu Almasihu. Daukaka da iko nasa ne har abada abadin. Amin.
11 Se alguém falar, que fale segundo os oráculos de Deus; se alguém ministrar, deixe-o fazê-lo segundo a habilidade que Deus dá; para que em tudo Deus seja glorificado através de Jesus Cristo, a quem pertencem o louvor e o domínio para sempre e sempre. Amém.
12 Ya kaunatattu, kada ku zaci cewa matsananciyar wahalar da ta zo ta gwada ku bakon abu ne, ko kuma wani bakon abu ne yake faruwa a gareku.
12 Amados, não estranheis a ardente prova que vem a vós para vos testar, como se coisa estranha vos acontecesse.
13 Amma muddin kuna tarayya da Almasihu cikin wahalarsa, ku yi murna, domin kuyi farin ciki da murna sa'adda za a bayyana daukakarsa.
13 Mas alegrai-vos no fato de serdes participantes dos sofrimentos de Cristo, para que quando sua glória for revelada, também vos regozijeis com excessiva alegria.
14 Idan ana zargin ku sabili da sunan Almasihu, ku masu albarka ne, domin Ruhun daukaka da Ruhun Allah ya tabbata a kanku.
14 Se sois censurados pelo nome de Cristo, felizes sois, porque o Espírito de glória e de Deus repousa sobre vós; por eles, ele é blasfemado, mas por vós, ele é glorificado.
15 Amma kada kowannen ku ya sha wahala sabo da horon shi mai kisan kai ne, ko barawo, ko mamugunci, ko mai shisshigi.
15 Mas que nenhum de vós padeça como homicida, ou como ladrão, ou como malfeitor, ou como intrometido em assuntos de outros homens.
16 Amma in wani yana shan wahala sabili da shi na Almasihu ne, kada ya ji kunya, amma ya daukaka Allah a wannan sunan.
16 Porém, se algum homem padece como cristão, que não se envergonhe, antes glorifique a Deus nisto.
17 Domin lokaci ya yi da shari'a za ta fara daga gidan iyalin Allah. Idan kuwa za a fara da mu, menene karshen wadanda suka ki biyayya da bisharar Allah?
17 Porque já é chegado o tempo em que o julgamento deve começar pela casa de Deus; e, se primeiro começa por nós, qual será o fim daqueles que não obedecem ao evangelho de Deus?
18 Idan mutum, “mai adalci ya tsira da kyar, to, me zai faru da marar bin Allah da mai zunubi kuma?”
18 E, se o justo dificilmente se salva, onde aparecerá o ímpio e pecador?
19 Sabo da haka bari wadanda suke shan wuya bisa ga nufin Allah, su mika rayukansu ga amintaccen Mahalicci suna kuma yin ayyuka nagari.
19 Portanto, que aqueles que padecem segundo a vontade de Deus possam entregar a guarda de suas almas ao fiel Criador, fazendo o bem.
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar 1 Pedro 4, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.