1 Sai Ubangiji ya ce mini, “Ko da Musa da Sama’ila za su tsaya a gabana, zuciyata ba za tă komo ga mutanen nan ba. Ka kore su daga gabana! Su tafi!
2 In kuma suka tambaye ka, ‘Ina za mu tafi?’ Sai ka faɗa musu, ‘Ga abin da Ubangiji yana cewa,
3 “Zan aika musu da iri masu hallakarwa guda huɗu,” in ji Ubangiji, “takobi zai kashe, karnuka za su kwashe, tsuntsaye da namun jeji kuma su cinye su kuma hallaka.
4 Zan sa su zama abin ƙyama ga dukan mulkokin duniya saboda abin da Manasse ɗan Hezekiya sarkin Yahuda ya aikata a Urushalima.
5 “Wa zai ji tausayinki, ya Urushalima?
6 Kin ƙi ni,” in ji Ubangiji.
7 Zan sheƙe ki da abin sheƙewa
8 Zan ƙara yawan gwaurayensu
9 Mahaifiya ’ya’ya bakwai za tă suma
10 Kaitona, mahaifiyata, da kika haife ni,
11 Ubangiji ya ce,
12 “Mutum zai iya karye ƙarfe
13 “Dukiyarku da arzikinku
14 Zan bautar da ku ga abokan gābanku
15 Ka gane, ya Ubangiji;
16 Sa’ad da maganganunka suka zo, na cinye su;
17 Ban taɓa zauna a cikin ’yan tawaye ba,
18 Me ya sa wahalata ba ta ƙarewa
19 Saboda haka ga abin da Ubangiji yana cewa,
20 Zan mai da kai katanga ga wannan mutane,
21 “Zan cece ka daga hannuwan mugaye